By using this site, you agree to the Privacy Policy and Terms of Use.
Accept
At'tajdid NewsAt'tajdid NewsAt'tajdid News
Notification Show More
  • News
    • International News
  • Video
  • Lecture Audio
    • Tafsir
  • More
    • Books & Journal
      • Feature/Articles
    • Contact
    • Search Page
    • Blog
    • About Us
At'tajdid NewsAt'tajdid News
  • HomeHome
  • My Feed
  • My Interests
  • My Saves
  • History
  • Blog
Search
  • Quick Access
    • Home
    • Contact Us
    • About Us
  • Categories
    • News
    • International News
    • Video
    • Books & Journal
    • Feature/Articles
    • Lecture Audio
    • Tafsir
Have an existing account? Sign In
Follow US
News

Zan ƙara Bawa ‘Yan Nijeriya da Kamfanoni Hanyoyin Samun Bashi-Tinubu

Shugaban Nijeriya ya ce gwamnatinsa za ta rage hauhawar farashi a shekarar…

Attajdid Attajdid January 2, 2025
International News

Shugaban Gwamnatin Sudan ya ce ba Zai Yiwu RSF ta Koma Matsayinta na Baya ba

Shugaban gwamnatin riƙon ƙwaryar Sudan ya ce ba zai yiwu ba rundunar…

Attajdid Attajdid January 2, 2025
News

Kungiyar ma’aikatan Majalisar Dokoki ta kasa reshen Majalisar Dokokin jihar Kano ta gudanar da bikin bankwana da ma’aikatan Majalisar 23 da suka kammala aikinsu na gwamnati a ranar 31 ga watan Disambar 2024.

Shugaban kungiyar Comrade Bashir Yahaya, ya ce sun gudanar da bikin karrama…

Attajdid Attajdid January 2, 2025
News

Majalisar dokokin jihar Kano ta amince da dokar kasafin kudin jihar Kano na 2025

Majalisar dokokin jihar Kano ta amince da dokar kasafin kudin jihar Kano…

Attajdid Attajdid January 2, 2025
News

Dangote, Peter Obi, APC, Doguwa, Comaisirate With Jigawa Governor 

Chairman Dangote Group of Company Alhaji Aliko Dangote, Former Anambra state governor…

Attajdid Attajdid January 2, 2025
News

Emir Sunusi, , Governors,, PDP Leaders, Civil Society, Advisers Console Jigawa Governor 

Bauchi state Governor His Malam Bala Muhammad ,Yobe governor His excellency Mai…

Attajdid Attajdid December 30, 2024
International News

Aljeriya ta Buƙaci Faransa ta Amince ta Aikata Laifuka a Lokacin Mulkin Mallaka

Shugaban Aljeriya Abdelmadjid Tebboune ya ƙaddamar da wata sabuwar caccaka kan Faransa…

Attajdid Attajdid December 30, 2024
News

Propcom, NBA Condole Jigawa Governor Over His Mother, Son Death 

An international partners known as PROPCOM+ implementing intervention in climate-smart rural agricultural…

Attajdid Attajdid December 27, 2024
News

Double Tragedy: – Jigawa Governor Loses elder Son Again

In what appears as a double tragedy few hours after the death…

Attajdid Attajdid December 26, 2024
News

NG-CARES Distributes Motorcycles to Facilitators in Jigawa

Nigeria COVID-19 Action Recovery And Economic Stimulus NG-CARES Results area II (FADAMA…

Attajdid Attajdid December 26, 2024
1 2 … 35 36 37 38 39 … 89 90

Follow US

Find US on Social Medias
Facebook Like
Twitter Follow
Youtube Subscribe
Telegram Follow

Weekly Newsletter

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

Popular News
News

Police Kills Five Suspected Kidnappers Arrest Others In Jigawa

Attajdid Attajdid May 23, 2025
Ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Kasa Super Eagles wacce ta ƙunshi zallan yan wasan da ke taka leda a Najeriya, tayi rashin nasara a wasan ta na farko na gasar cin kofin tamaula na ƙasashen nahiyar Afrika a hannun takwararta na ƙasar Senegal da ci daya da nema. Manazarta al’amurra wasan ƙwallon ƙafa na kallon rashin nasara a matsayi wata yar manuniya da ke nuna irin koma-baya da kuma siyasa da ta dabaibaye al’amurran zaɓen yan wasa da zasu wakilci Najeriya a wannan gasa. Alal misali, da dama daga cikin manazarta da suka kalli wasan sun nuna damuwa kan yadda masu ruwa da tsaki suka ajiye shahararren ɗan wasan Kano Pillarss Rabiu Ali Pele bisa hujjar shekarun haihuwa duk da cewa yana kan ganiyyar sa na wasa a gasar Firimiya Lig ta ƙasa, hasali ya kasance ɗan wasa daya tilo da ya kafa tarihin cin mafi yawan kwallayeya gasar ta Firimiya Lig. A sauran wasan gasar da aka fafata a rukunin da Najeriya ke ciki, an tashi daga wasa kowacce ƙungiya na da ci daya tsakanin Congo da Sudan, abin da ke nuni da cewa zuwa yanzu Najeriya ce ta karshe rukunin na ‘D’, kuma Ƙungiyoyi biyun da suka fi yawan maki sune zasu haura zuwa zagaye na gaba na gasar. A wasannin da za’a fafata a wannan rana, Burkina Faso za ta kara da jamhuriyyar Afrika ta Tsakiya, sai kuma wasa tsakanin Mauritania da Tanzania. A wani labarin kuma, Wata kotu a Ingila ta bayar da belin tsohon ɗan wasan Arsenal, Thomas Partey bayan tuhumar sa bisa zargin laifukan cin zarafin wasu mata. An zargi ɗan wasan na Ghana da yi wa wasu mata biyu fyaɗe tare da cin zarafin wata daban. Lamarin da ake zargi ya faru ne a tsakanin shekara ta 2021 zuwa 2022 lokacin da yake taka leda a Arsenal. Daga cikin hukunce-hukuncen da kotun ta yanke masa, ta hana Partey yi wa kowace daga cikin matan magana, sannan dole ya sanar da ƴansanda idan zai canja gida ko zai yi
SHIRIN TRUMP KAA MAKOMAR: GAZA!.
Ministan harkokin wajen Iran Ya Magantu Akan Tattaunawa da Amurka
Majiya daga Isra’ila:Ta tabbatar da an kai sojoji 10 zuwa 15 zuwa asibitoci
- Advertisement -
Ad imageAd image
Global Coronavirus Cases

Confirmed

0

Death

0

More Information:Covid-19 Statistics

Categories

  • U.K News
  • Today News
  • Hot News
  • Video

About US

Attajdid News, a Nigerian media outlet, is dedicated to fostering dialogue among diverse communities, promoting integrity, transparency, and critical thinking.

Subscribe US

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

© Foxiz News Network. Ruby Design Company. All Rights Reserved.
Welcome Back!

Sign in to your account

Lost your password?