By using this site, you agree to the Privacy Policy and Terms of Use.
Accept
At'tajdid NewsAt'tajdid NewsAt'tajdid News
Notification Show More
  • News
    • International News
  • Video
  • Lecture Audio
    • Tafsir
  • More
    • Books & Journal
      • Feature/Articles
    • Contact
    • Search Page
    • Blog
    • About Us
At'tajdid NewsAt'tajdid News
  • HomeHome
  • My Feed
  • My Interests
  • My Saves
  • History
  • Blog
Search
  • Quick Access
    • Home
    • Contact Us
    • About Us
  • Categories
    • News
    • International News
    • Video
    • Books & Journal
    • Feature/Articles
    • Lecture Audio
    • Tafsir
Have an existing account? Sign In
Follow US
International News

Jirgin Yakin Isra’ila ya Harbi Wani Jariri Dan Wata 6 a Gaza

Dakarun na Al-Qassam Brigades sun kai hari da makami mai linzami kirar…

Attajdid Attajdid August 7, 2025
NewsUncategorized

Yadda ’yan bindiga suka sace Zamfarawa 150 a cikin kwana 4

Yadda ’yan bindiga suka sace Zamfarawa 150 a cikin kwana 4 ’Yan…

Attajdid Attajdid August 6, 2025
News

Ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Kasa Super Eagles wacce ta ƙunshi zallan yan wasan da ke taka leda a Najeriya, tayi rashin nasara a wasan ta na farko na gasar cin kofin tamaula na ƙasashen nahiyar Afrika a hannun takwararta na ƙasar Senegal da ci daya da nema. Manazarta al’amurra wasan ƙwallon ƙafa na kallon rashin nasara a matsayi wata yar manuniya da ke nuna irin koma-baya da kuma siyasa da ta dabaibaye al’amurran zaɓen yan wasa da zasu wakilci Najeriya a wannan gasa. Alal misali, da dama daga cikin manazarta da suka kalli wasan sun nuna damuwa kan yadda masu ruwa da tsaki suka ajiye shahararren ɗan wasan Kano Pillarss Rabiu Ali Pele bisa hujjar shekarun haihuwa duk da cewa yana kan ganiyyar sa na wasa a gasar Firimiya Lig ta ƙasa, hasali ya kasance ɗan wasa daya tilo da ya kafa tarihin cin mafi yawan kwallayeya gasar ta Firimiya Lig. A sauran wasan gasar da aka fafata a rukunin da Najeriya ke ciki, an tashi daga wasa kowacce ƙungiya na da ci daya tsakanin Congo da Sudan, abin da ke nuni da cewa zuwa yanzu Najeriya ce ta karshe rukunin na ‘D’, kuma Ƙungiyoyi biyun da suka fi yawan maki sune zasu haura zuwa zagaye na gaba na gasar. A wasannin da za’a fafata a wannan rana, Burkina Faso za ta kara da jamhuriyyar Afrika ta Tsakiya, sai kuma wasa tsakanin Mauritania da Tanzania. A wani labarin kuma, Wata kotu a Ingila ta bayar da belin tsohon ɗan wasan Arsenal, Thomas Partey bayan tuhumar sa bisa zargin laifukan cin zarafin wasu mata. An zargi ɗan wasan na Ghana da yi wa wasu mata biyu fyaɗe tare da cin zarafin wata daban. Lamarin da ake zargi ya faru ne a tsakanin shekara ta 2021 zuwa 2022 lokacin da yake taka leda a Arsenal. Daga cikin hukunce-hukuncen da kotun ta yanke masa, ta hana Partey yi wa kowace daga cikin matan magana, sannan dole ya sanar da ƴansanda idan zai canja gida ko zai yi

Ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Kasa Super Eagles wacce ta ƙunshi zallan yan…

Attajdid Attajdid August 6, 2025
News

Kwamishinan sufuri na jahar Kano Ibrahim Namadi ya sauka daga Kai mukamin sa

  Kwamishinan sufuri na jahar Kano Ibrahim Namadi ya sauka daga Mukaminsa…

Attajdid Attajdid August 6, 2025
News

Gwamnatin Jihar Sokoto ta ƙaddamar da wani sabon shiri na tilasta wa duk ma’aikatan lafiya da gwamnati ta ɗauki nauyin karatunsu yin aikin shekara biyu a yankunan karkara bayan kammala karatu.

Gwamnatin Jihar Sokoto ta ƙaddamar da wani sabon shiri na tilasta wa…

Attajdid Attajdid August 6, 2025
International News

Irin Jiran Hare-haren da Dakarun Mukawama Suke Kaiwa Yahudawan Sahyoniya a Gaza

Irin Jiran Hare-haren da Dakarun Mukawama Suke Kaiwa Yahudawan Sahyoniya a Gaza…

Attajdid Attajdid August 6, 2025
News

Yahudawan sahyoniya Sun Kai Hari Asibitin UNRWA a Gaza Duk da Cigaba da Nuna Kyamar da Duniya Take Nunawa

Yahudawan sahyoniya Sun Kai Hari Asibitin UNRWA a Gaza Duk da Cigaba…

Attajdid Attajdid August 6, 2025
International News

Yahudawan sahyoniya Sun Kai Hari Asibitin UNRWA a Gaza Duk da Cigaba da Nuna Kyamar da Duniya Take Nunawa

A wani rahoto da Aljazeera ta fitar ya nuna wani hari ta…

Attajdid Attajdid August 6, 2025
International News

Irin Jerin Hare-haren da Dakarun Mukawama Suke Kaiwa Yahudawan Sahyoniya a Gaza 

At-tajdid News ta samu rahotannin daga majiyarta ta yankin gabas ta tsakiya…

Attajdid Attajdid August 6, 2025
International News

Nijar da Rasha Sun ƙulla Yarjejeniyar Makamashin Nukiliya

Jamhuriyar Nijar da ƙasar Rasha a ranar Litinin, 28 ga watan Yulin…

Attajdid Attajdid August 4, 2025
1 2 … 12 13 14 15 16 … 89 90

Follow US

Find US on Social Medias
Facebook Like
Twitter Follow
Youtube Subscribe
Telegram Follow

Weekly Newsletter

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

Popular News
News

Gamnatin Nigeria tana kokarin kammala tsarin manufofin iyali na kasa

Attajdid Attajdid September 9, 2025
Nigeria/Israel Security Pact
An Sami Tserewar Fursunoni 281 a Maiduguri Sanadiyar Ambaliyar Ruwa
Hezbollah ta tabbatar da kisan shugabanta Hassan Nasralla
Payment of NBAIS Examination Fees – NAPAIS Commends Kano State Government
- Advertisement -
Ad imageAd image
Global Coronavirus Cases

Confirmed

0

Death

0

More Information:Covid-19 Statistics

Categories

  • U.K News
  • Today News
  • Hot News
  • Video

About US

Attajdid News, a Nigerian media outlet, is dedicated to fostering dialogue among diverse communities, promoting integrity, transparency, and critical thinking.

Subscribe US

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

© Foxiz News Network. Ruby Design Company. All Rights Reserved.
Welcome Back!

Sign in to your account

Lost your password?