By using this site, you agree to the Privacy Policy and Terms of Use.
Accept
At'tajdid NewsAt'tajdid NewsAt'tajdid News
Notification Show More
Font ResizerAa
  • News
    • International News
  • Video
  • Lecture Audio
    • Tafsir
  • More
    • Books & Journal
      • Feature/Articles
    • Contact
    • Search Page
    • Blog
    • About Us
Reading: Gwamnatin Jihar Sokoto ta ƙaddamar da wani sabon shiri na tilasta wa duk ma’aikatan lafiya da gwamnati ta ɗauki nauyin karatunsu yin aikin shekara biyu a yankunan karkara bayan kammala karatu.
Share
Font ResizerAa
At'tajdid NewsAt'tajdid News
  • HomeHome
  • My Feed
  • My Interests
  • My Saves
  • History
  • Blog
Search
  • Quick Access
    • Home
    • Contact Us
    • About Us
  • Categories
    • News
    • International News
    • Video
    • Books & Journal
    • Feature/Articles
    • Lecture Audio
    • Tafsir
Have an existing account? Sign In
Follow US
At'tajdid News > Blog > News > Gwamnatin Jihar Sokoto ta ƙaddamar da wani sabon shiri na tilasta wa duk ma’aikatan lafiya da gwamnati ta ɗauki nauyin karatunsu yin aikin shekara biyu a yankunan karkara bayan kammala karatu.
News

Gwamnatin Jihar Sokoto ta ƙaddamar da wani sabon shiri na tilasta wa duk ma’aikatan lafiya da gwamnati ta ɗauki nauyin karatunsu yin aikin shekara biyu a yankunan karkara bayan kammala karatu.

Attajdid
Last updated: 2025/08/06 at 12:48 PM
Attajdid Published August 6, 2025
Share
SHARE

Gwamnatin Jihar Sokoto ta ƙaddamar da wani sabon shiri na tilasta wa duk ma’aikatan lafiya da gwamnati ta ɗauki nauyin karatunsu yin aikin shekara biyu a yankunan karkara bayan kammala karatu.

 

Kwamishinan Lafiya na jihar, Dakta Faruk Abubakar ne ya bayyana hakan, inda ya ce wannan mataki zai shafi likitoci, nas-nas, ma’aikatan da ke lura da bayar da magunguna da sauran jami’an lafiya.

 

Ya bayyana cewa wannan mataki wani yunkuri ne na cike gibi da ake fama da shi a yankunan karkara dangane da ƙarancin ma’aikatan lafiya.

 

A cewarsa, gwamnati ta yi binciken bukatuwar karin maaikatan, wanda ya nuna akwai babban gibin rabon ma’aikatan lafiya tsakanin birane da karkara.

 

Kwamishinan ya ƙara da cewa za a ba wa waɗanda aka tura kauyuka ƙarin alawus na kashi 10 cikin 100 a albashinsu, tare da samun sabbin kayan aiki da tsaro da aka inganta domin sauƙaƙa musu aiki.

 

Mai Rahoto

Nura Abubakar Musa

You Might Also Like

NASSI Hails Governor Namadi’s Progressive Policies for Small Businesses

Ramadan Feeding: Jigawa Plans to Put 8 Million Meals on the Tables of the Need

RT Hon Dangyatin Emerged Chaiman Progressive Speakers Conference

Jigawa Appoints Emir Of Dutse As 2026 Amirul Hajji

UNICEF Urges Media to Advocate for Increased Water, Sanitation, and Hygiene Budget.

Attajdid August 6, 2025 August 6, 2025
Share This Article
Facebook Twitter Email Print
Leave a comment

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Follow US

Find US on Social Medias
Facebook Like
Twitter Follow
Youtube Subscribe
Telegram Follow

Weekly Newsletter

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

Popular News
News

Jigawa Speaker empowers 2,018 Constituents 

Attajdid Attajdid February 2, 2025
Gwamnatin Nijar ta Dakatar da Watsa Shirye-Shiryen BBC a ƙasar
ABUN DA YA FARU A KASAR SURIYAH – DALILAN SA, SIYASAR SA DA YADDA YA KAMATA A FAHIMCE SHI (2).
Rasha ta hallaka mutum 12 a wani sabon hari a Ukraine
Gwamnatin Tarayya Ta Sha Alwashin Wadata Nigeria Da Makamashin Mara Illa
- Advertisement -
Ad imageAd image
Global Coronavirus Cases

Confirmed

0

Death

0

More Information:Covid-19 Statistics

Categories

  • U.K News
  • Today News
  • Hot News
  • Video

About US

Attajdid News, a Nigerian media outlet, is dedicated to fostering dialogue among diverse communities, promoting integrity, transparency, and critical thinking.

Subscribe US

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

© Foxiz News Network. Ruby Design Company. All Rights Reserved.
Welcome Back!

Sign in to your account

Lost your password?