By using this site, you agree to the Privacy Policy and Terms of Use.
Accept
At'tajdid NewsAt'tajdid NewsAt'tajdid News
Notification Show More
Font ResizerAa
  • News
    • International News
  • Video
  • Lecture Audio
    • Tafsir
  • More
    • Books & Journal
      • Feature/Articles
    • Contact
    • Search Page
    • Blog
    • About Us
Reading: An Kaiwa Jagororin Kungiyar Hamas Hari a Doha
Share
Font ResizerAa
At'tajdid NewsAt'tajdid News
  • HomeHome
  • My Feed
  • My Interests
  • My Saves
  • History
  • Blog
Search
  • Quick Access
    • Home
    • Contact Us
    • About Us
  • Categories
    • News
    • International News
    • Video
    • Books & Journal
    • Feature/Articles
    • Lecture Audio
    • Tafsir
Have an existing account? Sign In
Follow US
At'tajdid News > Blog > International News > An Kaiwa Jagororin Kungiyar Hamas Hari a Doha
International News

An Kaiwa Jagororin Kungiyar Hamas Hari a Doha

Attajdid
Last updated: 2025/09/09 at 5:58 PM
Attajdid Published September 9, 2025
Share
SHARE

Harin Isra’ila a Doha

Isra’ila ta kai wani mummunan hari a birnin Doha. Shugaban majalisar Isra’ila – Knesset – ya bayyana cewa wannan hari sako ne ga dukkan Gabas ta Tsakiya.

 

Martanin Hamas

Daga ɓangaren Hamas, ɗan majalisar siyasa na ƙungiyar, Dr. Suhail al-Hindi, ya tabbatar da cewa harin ya auku ne yayin da tawagar masu tattaunawa ke taro kan shirin Amurka.

Ya ce jinan shugabannin Hamas ba su fi darajar na sauran Falasɗinu ba, kuma duk da yunƙurin kisan gilla, shugabannin sun tsira.

Sai dai akwai shahidai da dama ciki har da Jihad Lubad da Humam Khalil al-Hayya.

 

Alƙawarin Hamas

Hamas ta ce: “Ba za mu ɗaga farin tuta ba, ba za mu ajiye makamai ba. Za mu ci gaba da yaƙar mamaya da duk ƙarfinmu.”

 

Martanin sauran ‘yan siyasa

A nasa jawabin, sakataren janar na ƙungiyar Mubadara al-Waṭaniyya, Mustafa Barghouthi, ya yi gargadin cewa wannan hari na Doha zai iya zama juyin-juya hali mai tsananin tasiri. Ya ce lamarin zai iya shafar Isra’ila gaba ɗaya tare da Firayim Minista Netanyahu da sauran shugabanni.

 

 

Mai rahoto;

M.B.S.Gama

 

At-tajdid News.

You Might Also Like

Mass Turnout As Jigawa Flagg-Off 2025 Polio Immunization Campaign Targets 1.5 Million Children 

ZAMFARA STATE MUSLIMS LEAGUE FOR PEACE AND DEVELOPMENT OPEN LETTER TO TRUMP AND THE U.S.A CONGRESS:

Israel Strategies For Dividing Gaza Intro Two Zone

⭕️ Reuters, citing European and American sources

Israila ta Rushe Gidajen Falasɗinawa a Gaza, ta ƙaddamar da Sabon Hari a Khan Younis

Attajdid September 9, 2025 September 9, 2025
Share This Article
Facebook Twitter Email Print
Leave a comment

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Follow US

Find US on Social Medias
Facebook Like
Twitter Follow
Youtube Subscribe
Telegram Follow

Weekly Newsletter

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

Popular News
News

Kasashen Afirka da suka fi cin bashin Asusun Lamuni na Duniya (IMF)

Attajdid Attajdid May 15, 2025
Bambam Bakin Nigeria CBN Ya Tabbatarwa Da ‘Yan Kasa Kudadansu Suna Cikin Aminci
Labarai Cikin Hotuna
Ana Saran Za a Cimma Mastaya Akan Tsagaita Da Kuma Musayan Bursunonin Falasdinu da Isra’ila.
An kama Hakimi kan zargin taimaka wa ’yan bindiga a Neja
- Advertisement -
Ad imageAd image
Global Coronavirus Cases

Confirmed

0

Death

0

More Information:Covid-19 Statistics

Categories

  • U.K News
  • Today News
  • Hot News
  • Video

About US

Attajdid News, a Nigerian media outlet, is dedicated to fostering dialogue among diverse communities, promoting integrity, transparency, and critical thinking.

Subscribe US

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

© Foxiz News Network. Ruby Design Company. All Rights Reserved.
Welcome Back!

Sign in to your account

Lost your password?