Ƙungiyar HURIWA ta yi alawadai da buƙatar Tinubu na karɓo bashin dala biliyan 21.5
Kungiyar kare hakin ɗan’adama ta HURIWA ta yi akawadai da neman izinin cin bashi da shugabn ƙasar Najeriya, Ahmed Bola Tinubu ya nema daga majalasar dokoki.
Dala bilyan 21.5 ,shugaban ƙasar ya nemi izini da ya karɓo bashi daga waje da kuma wasu kuɗin naira bilyan dari 758 a cikin gida.
Haka zalika, bayan ƙungiyar ta HURIWA ,ƙungiyar SERAP ma daga nata ɓangare ta yi kira ga majalasar dokokin ƙasar da ta yi watsi da wannan buƙata ta karɓo bashi na dala bilyan 24 da shugaban ya nema.
Mai Rahoto
Mujahid Muhammad Tasiu
AT-TAJDID NEWS




