By using this site, you agree to the Privacy Policy and Terms of Use.
Accept
At'tajdid NewsAt'tajdid NewsAt'tajdid News
Notification Show More
Font ResizerAa
  • News
    • International News
  • Video
  • Lecture Audio
    • Tafsir
  • More
    • Books & Journal
      • Feature/Articles
    • Contact
    • Search Page
    • Blog
    • About Us
Reading: Rundunar RSF ta Sudan da ƙawayenta sun ƙulla yarjejeniya domin kafa gwamnatin adawa a ƙasar
Share
Font ResizerAa
At'tajdid NewsAt'tajdid News
  • HomeHome
  • My Feed
  • My Interests
  • My Saves
  • History
  • Blog
Search
  • Quick Access
    • Home
    • Contact Us
    • About Us
  • Categories
    • News
    • International News
    • Video
    • Books & Journal
    • Feature/Articles
    • Lecture Audio
    • Tafsir
Have an existing account? Sign In
Follow US
At'tajdid News > Blog > News > Rundunar RSF ta Sudan da ƙawayenta sun ƙulla yarjejeniya domin kafa gwamnatin adawa a ƙasar
News

Rundunar RSF ta Sudan da ƙawayenta sun ƙulla yarjejeniya domin kafa gwamnatin adawa a ƙasar

Attajdid
Last updated: 2025/05/23 at 6:33 PM
Attajdid Published May 23, 2025
Share
SHARE

Rundunar RSF ta Sudan da ƙawayenta sun ƙulla yarjejeniya domin kafa gwamnatin adawa a ƙasar

Daga cikin waɗanda suka saka hannun akwai ɓangaren Jam’iyyar Sudan Peopl’es Liberation Movement-North (SPLM-N) ƙarƙashin jagorancin al-Hilu da ke da iko da kudancin Jihar Kordofan da Blue Nile.

Yarjejeniyar wadda aka saka wa hannu da kamfanin dillancin labaran AFP ya samu gani ta yi kira ga a samar da gwamnatin dimokuraɗiyya mai ‘yanci da adalci ba tare da nuna bambancin addini ko ƙabila ko yanki ba. / Hoto: AA

Rundunar RSF ta Sudan tare da haɗin gwiwar wasu ƙungiyoyi na siyasa da masu ɗauke da makamai sun ƙulla wata yarjejeniya domin kafa gwamnatin adawa a ƙasar da ke fama da rikici, kamar yadda wasu majiyoyi suka tabbatar a ranar Lahadi.

 

“An kammala,” kamar yadda majiya da ke kusa da waɗanda suka sa hannu kan yarjejeniyar wadda aka yi a Nairobi ta bayyana wa kamfanin dillancin labarai na AFP.

 

Matakin dai ya zo ne bayan shafe kusan shekaru biyu RSF ɗin na gwabza kazamin yaki da sojojin ƙasar, lamarin da ya yi sanadiyyar korar mutane fiye da miliyan 12 tare da haifar da abin da Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana rikicin da ya fi haddasa yunwa da raba mutane da muhallansu a tarihi.

 

Daga cikin waɗanda suka saka hannun akwai ɓangaren Jam’iyyar Sudan Peopl’es Liberation Movement-North (SPLM-N) ƙarƙashin jagorancin al-Hilu da ke da iko da kudancin Jihar Kordofan da Blue Nile.

 

Abdel Rahim Dagali wanda ƙane ne kuma mataimakin kwamandan RSF Mohamed Hamdan Dagalo – shi ma ya saka hannu duk da bai halarci wurin ba.

 

Yarjejeniyar wadda aka saka wa hannu da kamfanin dillancin labaran AFP ya samu gani ta yi kira ga a samar da gwamnatin dimokuraɗiyya mai ‘yanci da adalci ba tare da nuna bambancin addini ko ƙabila ko yanki ba.

 

Mai rahoto

Mustapha Garba Usman

You Might Also Like

Speakers Forum Congratulates Kwara, Katsina Speakers for Securing Governorship, Senate Tickets

Jigawa Governor: Our One Million Votes for Tinubu Are Non-Negotiable , Irreversible

Governor Namadi Affirmed as APC Jigawa State Gubernatorial Candidate for 2027

APC Primaries: Jigawa Speaker Retains Ticket Unopposed

Nursing Mother Inmate Freed as Jigawa NLC Women’s Wing Clears Her Court Fines

Attajdid May 23, 2025 May 23, 2025
Share This Article
Facebook Twitter Email Print
Leave a comment

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Follow US

Find US on Social Medias
Facebook Like
Twitter Follow
Youtube Subscribe
Telegram Follow

Weekly Newsletter

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

Popular News
News

An Kori Ma’aikatan Da Suke Da Digiri Daga Kasar Togo Da kuma Benin a Nigeria.

Attajdid Attajdid August 24, 2024
Gwamnatin tarayya ta yi gargadin cewa Jahohi guda tara da kuma wasu garuruwa guda 15 a fadin yankin Arewa za su fuskanci mamakon ruwan sama a tsakanin 25 ga watan Augusta zuwa 29 ga watan Augusta wanda kuma ka iya haifar da Ambaliyar ruwa
‘Yan Nijeriya na da Zaɓin Sayen Litar Fetur a Kan N1000 ko Iskar Gas ta CNG a Kan N200: Tinubu
Zanga-zanga ta ɓarke kan zargin sojoji da kashe mata a Adamawa
Sojojin Najeriya sun yi kira ga mazauna Gombe da su kwantar da hankalinsu
- Advertisement -
Ad imageAd image
Global Coronavirus Cases

Confirmed

0

Death

0

More Information:Covid-19 Statistics

Categories

  • U.K News
  • Today News
  • Hot News
  • Video

About US

Attajdid News, a Nigerian media outlet, is dedicated to fostering dialogue among diverse communities, promoting integrity, transparency, and critical thinking.

Subscribe US

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

© Foxiz News Network. Ruby Design Company. All Rights Reserved.
Welcome Back!

Sign in to your account

Lost your password?