Mayaƙan Hezbollah sun harba rokoki da dama a yankin Tel Aviv, babban birnin Isra’ila inda suka sauka a kusa da wani babban kanti a garin Ramat Gan ranar Litinin. Rahotanni sun ce lamarin da haddasa mummunar gobara a gine-gine tare da jikkata aƙalla mutum biyar,
Mai Rahoto
Mujahid Muhammad Tasiu




