By using this site, you agree to the Privacy Policy and Terms of Use.
Accept
At'tajdid NewsAt'tajdid NewsAt'tajdid News
Notification Show More
Font ResizerAa
  • News
    • International News
  • Video
  • Lecture Audio
    • Tafsir
  • More
    • Books & Journal
      • Feature/Articles
    • Contact
    • Search Page
    • Blog
    • About Us
Reading: RUNDUNAR YAN SANDA TA KANO TA KAMA MUTANE 89 KAN ZARGIN AIKATA LAIFI
Share
Font ResizerAa
At'tajdid NewsAt'tajdid News
  • HomeHome
  • My Feed
  • My Interests
  • My Saves
  • History
  • Blog
Search
  • Quick Access
    • Home
    • Contact Us
    • About Us
  • Categories
    • News
    • International News
    • Video
    • Books & Journal
    • Feature/Articles
    • Lecture Audio
    • Tafsir
Have an existing account? Sign In
Follow US
At'tajdid News > Blog > News > RUNDUNAR YAN SANDA TA KANO TA KAMA MUTANE 89 KAN ZARGIN AIKATA LAIFI
News

RUNDUNAR YAN SANDA TA KANO TA KAMA MUTANE 89 KAN ZARGIN AIKATA LAIFI

Attajdid
Last updated: 2024/10/01 at 1:56 PM
Attajdid Published October 1, 2024
Share
SHARE

Hi

Rundunar ƴansandan jihar Kano ta ce ta kama waɗanda ake zargi ɓatagari ne su 89 har da masu fashi da makami 15 da wasu mutum 10 da ake zargi dilolin miyagun ƙwayoyi ne da kuma mutum guda da ake zargi mai safarar mutane ne.

Kakakin rundunar, SP Abdullahi Haruna Kiyawa ne ya bayyana haka a sanarwar da ya wallafa a shafinsa na Facebook inda ya ce jami’an ƴan sanda sun samu nasarar kuɓutar da mutum biyu da aka yi safararsu da ƙarin biyu da suka tsinci kansu a hannun masu garkuwa da mutane.

SP Kiyawa ya ƙara da cewa rundunar ƴan sandan ta kuma ƙwato haramtattun miyagun ƙwayoyi da muggan makamai da kuma muhimman takardu da aka sace har da kwalabe 538 na maganin Bacardi da kuma ƙunshin busassun ganyayyaki da ake zargi tabar wiwi ce.

Sanarwar ta ce rundunar ta gudanar da waɗannan ayyukan ne tsakanin 12 da 30 ga watan Satumban bana.

Kiyawa ya bayyana cewa dabarun da jami’an rundunar ta ɗauka ne ya kai ga nasarorin inda kuma tuni aka tisa ƙeyar mutum 43 da ake tuhuma zuwa kotu yayin da ake gudanar da bincike a kan wasu 46.

Kakakin rundunar ya kuma bayar da tabbaci cewa rundunarsu ta kammala dukkan matakan tsaron da suka dace yayi da kuma bayan bikin ranar ƴancin kai da za a yi gobe, Talata.

Mai Rahoto

Mujahid Muhammad Tasiu

You Might Also Like

Speakers Forum Congratulates Kwara, Katsina Speakers for Securing Governorship, Senate Tickets

Jigawa Governor: Our One Million Votes for Tinubu Are Non-Negotiable , Irreversible

Governor Namadi Affirmed as APC Jigawa State Gubernatorial Candidate for 2027

APC Primaries: Jigawa Speaker Retains Ticket Unopposed

Nursing Mother Inmate Freed as Jigawa NLC Women’s Wing Clears Her Court Fines

Attajdid October 1, 2024 October 1, 2024
Share This Article
Facebook Twitter Email Print
Leave a comment

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Follow US

Find US on Social Medias
Facebook Like
Twitter Follow
Youtube Subscribe
Telegram Follow

Weekly Newsletter

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

Popular News
News

BAZAWARA TA KONE KANTA A JIGAWA.

Attajdid Attajdid August 23, 2024
RT Hon Dangyatin Emerged Chaiman Progressive Speakers Conference
SPEED ACTION TO END INSECURITY IN ZAMFARA, NORTH-WEST– PRESIDENT TINUBU CHARGES TROOPS
Bayani kan Masjidul Aqsah tare da Malam Aminu Aliyu Gusau.
Protest Continue at 4 LGs Despite 24 Curfew In Jigawa State.
- Advertisement -
Ad imageAd image
Global Coronavirus Cases

Confirmed

0

Death

0

More Information:Covid-19 Statistics

Categories

  • U.K News
  • Today News
  • Hot News
  • Video

About US

Attajdid News, a Nigerian media outlet, is dedicated to fostering dialogue among diverse communities, promoting integrity, transparency, and critical thinking.

Subscribe US

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

© Foxiz News Network. Ruby Design Company. All Rights Reserved.
Welcome Back!

Sign in to your account

Lost your password?