By using this site, you agree to the Privacy Policy and Terms of Use.
Accept
At'tajdid NewsAt'tajdid NewsAt'tajdid News
Notification Show More
Font ResizerAa
  • News
    • International News
  • Video
  • Lecture Audio
    • Tafsir
  • More
    • Books & Journal
      • Feature/Articles
    • Contact
    • Search Page
    • Blog
    • About Us
Reading: An Soke Tafiyar Shettima Zuwa Samoa Bayan Gilas ɗin Jirginsa ya Lalace a Amurka
Share
Font ResizerAa
At'tajdid NewsAt'tajdid News
  • HomeHome
  • My Feed
  • My Interests
  • My Saves
  • History
  • Blog
Search
  • Quick Access
    • Home
    • Contact Us
    • About Us
  • Categories
    • News
    • International News
    • Video
    • Books & Journal
    • Feature/Articles
    • Lecture Audio
    • Tafsir
Have an existing account? Sign In
Follow US
At'tajdid News > Blog > News > An Soke Tafiyar Shettima Zuwa Samoa Bayan Gilas ɗin Jirginsa ya Lalace a Amurka
News

An Soke Tafiyar Shettima Zuwa Samoa Bayan Gilas ɗin Jirginsa ya Lalace a Amurka

Attajdid
Last updated: 2024/10/27 at 10:46 AM
Attajdid Published October 27, 2024
Share
SHARE

An soke tafiyar Mataimakin Shugaban Nijeriya Kashim Shettima zuwa ƙasar Samoa inda zai wakilci Nijeriya a taron shugabannin ƙasashen rainon Ingila.

 

An soke tafiyar ne bayan wani abu ya faɗa kan jirgin na Shettima a yayin da ya yada zango a filin jirgin JFK da ke birnin New York na Amurka.

 

A wata sanarwa da Mai Magana da Yawun Shugaban Nijeriya Bayo Onanuga ya fitar, wani abu da ya faɗa kan jirgin ya lalata gilas ɗin direban jirgin.

 

Sanarwar ta ƙara da cewa tuni Shugaba Tinubu ya amince da wata tawagar ministoci wadda za ta wakilci Nijeriyar a Apia babban birnin Samoa kafin a kammala gyaran jirgin.

 

Ministan Muhalli na Nijeriya Balarabe Abbas Lawal shi ne zai jagoranci tawagar da za ta wakilci Nijeriya a taron na ƙasashen rainon Ingila.

 

An soma taron ne tun a ranar 21 ga watan Oktoba inda za a kammala shi a ranar 26 ga Oktoba.

 

Tuni dai Mataimakin Shugaban Nijeriyar Kashim Shettima da ministan harkokin waje Yusuf Tuggar sun bar birnin New York zuwa Najeriya bayan faruwar wannan lamarin.

 

At-tajdid News.

You Might Also Like

NASSI Hails Governor Namadi’s Progressive Policies for Small Businesses

Ramadan Feeding: Jigawa Plans to Put 8 Million Meals on the Tables of the Need

RT Hon Dangyatin Emerged Chaiman Progressive Speakers Conference

Jigawa Appoints Emir Of Dutse As 2026 Amirul Hajji

UNICEF Urges Media to Advocate for Increased Water, Sanitation, and Hygiene Budget.

Attajdid October 27, 2024 October 27, 2024
Share This Article
Facebook Twitter Email Print
Leave a comment

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Follow US

Find US on Social Medias
Facebook Like
Twitter Follow
Youtube Subscribe
Telegram Follow

Weekly Newsletter

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

Popular News
News

Zan ƙara Bawa ‘Yan Nijeriya da Kamfanoni Hanyoyin Samun Bashi-Tinubu

Attajdid Attajdid January 2, 2025
GOV. LAWAL COMMISSIONS RENOVATED, EQUIPPED KAURAN NAMODA GENERAL HOSPITAL, VOWS TO REVAMP ZAMFARA HEALTH SECTOR.
An Karrama Mai Magana Da Yawun Gwamnan Kano Alhaji  Sunusi Bature Dawakin Tofa
Hisbah Aikin Allah: Gwamna Amadu, Gwamnan Addini.
Takaitattun labarai Daga Jenin Da Gaza Da Kuma Lebanon
- Advertisement -
Ad imageAd image
Global Coronavirus Cases

Confirmed

0

Death

0

More Information:Covid-19 Statistics

Categories

  • U.K News
  • Today News
  • Hot News
  • Video

About US

Attajdid News, a Nigerian media outlet, is dedicated to fostering dialogue among diverse communities, promoting integrity, transparency, and critical thinking.

Subscribe US

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

© Foxiz News Network. Ruby Design Company. All Rights Reserved.
Welcome Back!

Sign in to your account

Lost your password?