By using this site, you agree to the Privacy Policy and Terms of Use.
Accept
At'tajdid NewsAt'tajdid NewsAt'tajdid News
Notification Show More
Font ResizerAa
  • News
    • International News
  • Video
  • Lecture Audio
    • Tafsir
  • More
    • Books & Journal
      • Feature/Articles
    • Contact
    • Search Page
    • Blog
    • About Us
Reading: Ana Cigaba Kashe ‘Yan Jaridu a Gaza Sakamakon Harin Yahudawan Sahyoniya a Gaza
Share
Font ResizerAa
At'tajdid NewsAt'tajdid News
  • HomeHome
  • My Feed
  • My Interests
  • My Saves
  • History
  • Blog
Search
  • Quick Access
    • Home
    • Contact Us
    • About Us
  • Categories
    • News
    • International News
    • Video
    • Books & Journal
    • Feature/Articles
    • Lecture Audio
    • Tafsir
Have an existing account? Sign In
Follow US
At'tajdid News > Blog > News > Ana Cigaba Kashe ‘Yan Jaridu a Gaza Sakamakon Harin Yahudawan Sahyoniya a Gaza
News

Ana Cigaba Kashe ‘Yan Jaridu a Gaza Sakamakon Harin Yahudawan Sahyoniya a Gaza

Attajdid
Last updated: 2025/08/25 at 10:47 AM
Attajdid Published August 25, 2025
Share
SHARE

Ana Cigaba Kashe ‘Yan Jaridu a Gaza Sakamakon Harin Yahudawan Sahyoniya a Gaza

 

 

Aljazeera Mubasher ta ruwaito cewa an samu gagarumin asarar rayuka sakamakon sabon hari da Isra’ila ta kai a Zirin Gaza.

 

Rahotanni daga wurin sun tabbatar da cewa mutane 9 sun mutu bayan da wani gini a Cibiyar Lafiya ta Nasser a Khan Younis ya gamu da ruwan bama-baman Isra’ila. Daga cikin wadanda suka mutu akwai ’yan jarida biyu, Hossam al-Masri da Mohammed Salama.

 

Bayan wannan hari, Ma’aikatar Lafiya ta Gaza ta bayyana cewa hari na biyu ya sake aukuwa lokacin da jami’an gaggawa suka isa wajen domin ceto wadanda suka jikkata da kuma jikkunan wadanda suka mutu.

 

Daga baya, rahotanni sun tabbatar da cewa adadin wadanda suka mutu ya haura zuwa 14, ciki har da ’yan jarida uku ciki har da maca ‘yar jarida Maryam Abu Daqah, da mai daukan hoton Aljazeera Mohammed Salama, da kuma Hossam al-Masri.

 

Harin ya afka kai tsaye kan ginin karɓar marasa lafiya da sashen gaggawa a cikin asibitin Nasser, lamarin da ya jefa dubban mutane cikin firgici da rudani.

 

 

Mai rahoto;

M.B.S.Gama.

 

 

At-tajdid News.

You Might Also Like

NASSI Hails Governor Namadi’s Progressive Policies for Small Businesses

Ramadan Feeding: Jigawa Plans to Put 8 Million Meals on the Tables of the Need

RT Hon Dangyatin Emerged Chaiman Progressive Speakers Conference

Jigawa Appoints Emir Of Dutse As 2026 Amirul Hajji

UNICEF Urges Media to Advocate for Increased Water, Sanitation, and Hygiene Budget.

Attajdid August 25, 2025 August 25, 2025
Share This Article
Facebook Twitter Email Print
Leave a comment

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Follow US

Find US on Social Medias
Facebook Like
Twitter Follow
Youtube Subscribe
Telegram Follow

Weekly Newsletter

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

Popular News
News

Kungiyar Mata Manoma (WOPAN) ta Gwongwaje  Mutanan Garin Dumaji Dake Karamar  hukumar GarinMalam Kano

Attajdid Attajdid December 8, 2024
MANJO JANAR FAYEZ AL-DUWAIRI YA CE HAR YANZU HUKUMOMIN LEKEN  ASIRIN ISRA’ILA DA NA AMURKA BASU IYA GANO MAFAKAR MAYAKAN GAZA.
Bom ya kashe jami’an ilimi 2 a Borno
Irin Jerin Hare-haren da Dakarun Mukawama Suke Kaiwa Yahudawan Sahyoniya a Gaza 
ASUP Set To Resume Indefinite Strike 
- Advertisement -
Ad imageAd image
Global Coronavirus Cases

Confirmed

0

Death

0

More Information:Covid-19 Statistics

Categories

  • U.K News
  • Today News
  • Hot News
  • Video

About US

Attajdid News, a Nigerian media outlet, is dedicated to fostering dialogue among diverse communities, promoting integrity, transparency, and critical thinking.

Subscribe US

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

© Foxiz News Network. Ruby Design Company. All Rights Reserved.
Welcome Back!

Sign in to your account

Lost your password?