By using this site, you agree to the Privacy Policy and Terms of Use.
Accept
At'tajdid NewsAt'tajdid NewsAt'tajdid News
Notification Show More
Font ResizerAa
  • News
    • International News
  • Video
  • Lecture Audio
    • Tafsir
  • More
    • Books & Journal
      • Feature/Articles
    • Contact
    • Search Page
    • Blog
    • About Us
Reading: Jagoran ‘yan adawar Isra’ila Yair Lapid: –
Share
Font ResizerAa
At'tajdid NewsAt'tajdid News
  • HomeHome
  • My Feed
  • My Interests
  • My Saves
  • History
  • Blog
Search
  • Quick Access
    • Home
    • Contact Us
    • About Us
  • Categories
    • News
    • International News
    • Video
    • Books & Journal
    • Feature/Articles
    • Lecture Audio
    • Tafsir
Have an existing account? Sign In
Follow US
At'tajdid News > Blog > International News > Jagoran ‘yan adawar Isra’ila Yair Lapid: –
International News

Jagoran ‘yan adawar Isra’ila Yair Lapid: –

Attajdid
Last updated: 2024/07/29 at 3:25 AM
Attajdid Published July 29, 2024
Share
SHARE

Jagoran ‘yan adawar Isra’ila Yair Lapid: –

 Yana cewa Erdogan ya sake yin kaca-kaca kuma hakan yana haifar da hadari a Gabas ta Tsakiya kuma dole ne duniya, musamman kungiyar tsaro ta NATO, ta yi Allah wadai da barazanar da Erdogan ke yi wa Isra’ila tare da tilasta masa ya daina goyon bayan Hamas.

Wakilin Aljazeera:

Ya bayyana  dakarun mamaya sun mamaye garin Jama’in da ke kudancin Nablus inda suka kai farmaki kan wasu gidaje.

Wakilin Aljazeera:

Ya bayyana  cewa tankokin Isra’ila sun kai hari a unguwar Sheikh Nasser da ke birnin Khan Yunus a kudancin zirin Gaza.

Muhannad Mustafa:

Yana cewa “Isra’ilawa sun yi imanin cewa shawarwarin Netanyahu za su kawo cikas ga ci gaba da tattaunawar da akeyi akan yakin Gaza.

Jiragen saman mamaya sun kaddamar da wasu jerin samame a yankuna daban-daban a birnin Khan Yunis da ke kudancin zirin Gaza.

Adadin hare-haren da aka kai a Khan Yunis cikin sa’o’i 48 a Gaza  sun kashe kimanin mutane 129.

An sami shahidai 3 da jikkata yara da dama sakamakon harin bam da Isra’ila ta kai a wani gida da ke unguwar Al-Sabra da ke kudancin birnin Gaza.

A wani hari da Isra’ila ta kai a sansanin ‘yan gudun hijira an samu shahidai da raunuka a harin bam da ta kai a wani tanti na ‘yan gudun hijira a Mawasi Khan Yunis zuwa yanzu ba a iya tantance wadanda suka yi shahadaba da kuma raunuka. Mai rahoto;
Musa Badamasi Gama.
At-tajdid News.

You Might Also Like

Mass Turnout As Jigawa Flagg-Off 2025 Polio Immunization Campaign Targets 1.5 Million Children 

ZAMFARA STATE MUSLIMS LEAGUE FOR PEACE AND DEVELOPMENT OPEN LETTER TO TRUMP AND THE U.S.A CONGRESS:

Israel Strategies For Dividing Gaza Intro Two Zone

⭕️ Reuters, citing European and American sources

Israila ta Rushe Gidajen Falasɗinawa a Gaza, ta ƙaddamar da Sabon Hari a Khan Younis

Attajdid July 29, 2024 July 29, 2024
Share This Article
Facebook Twitter Email Print
Leave a comment

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Follow US

Find US on Social Medias
Facebook Like
Twitter Follow
Youtube Subscribe
Telegram Follow

Weekly Newsletter

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

Popular News
News

Ranar Yara ta Duniya 

Attajdid Attajdid November 21, 2024
Zulum Names Housing Estate after VP Shettima
A Reflection on Governor Namadi’s Purposeful Leadership
An kashe mutum 10 a wani sabon hari a Plateau
TRUMP AND CHRISTIAN GENOCIDE IN NIGERIA
- Advertisement -
Ad imageAd image
Global Coronavirus Cases

Confirmed

0

Death

0

More Information:Covid-19 Statistics

Categories

  • U.K News
  • Today News
  • Hot News
  • Video

About US

Attajdid News, a Nigerian media outlet, is dedicated to fostering dialogue among diverse communities, promoting integrity, transparency, and critical thinking.

Subscribe US

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

© Foxiz News Network. Ruby Design Company. All Rights Reserved.
Welcome Back!

Sign in to your account

Lost your password?