By using this site, you agree to the Privacy Policy and Terms of Use.
Accept
At'tajdid NewsAt'tajdid NewsAt'tajdid News
Notification Show More
Font ResizerAa
  • News
    • International News
  • Video
  • Lecture Audio
    • Tafsir
  • More
    • Books & Journal
      • Feature/Articles
    • Contact
    • Search Page
    • Blog
    • About Us
Reading: Gwamna jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya, ya umarci hukumar bada agajin gaggawa ta jihar SEMA da ta mika kayan tallafi ga wadanda ambaliyar ruwa ta shafa, biyo bayan ambaliyar da ruwa da ta afku kuma ta yi sanadiyyar shafar sama da gidaje 90 a yankin Jalingo-Kamo a jihar ta Gombe.
Share
Font ResizerAa
At'tajdid NewsAt'tajdid News
  • HomeHome
  • My Feed
  • My Interests
  • My Saves
  • History
  • Blog
Search
  • Quick Access
    • Home
    • Contact Us
    • About Us
  • Categories
    • News
    • International News
    • Video
    • Books & Journal
    • Feature/Articles
    • Lecture Audio
    • Tafsir
Have an existing account? Sign In
Follow US
At'tajdid News > Blog > News > Gwamna jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya, ya umarci hukumar bada agajin gaggawa ta jihar SEMA da ta mika kayan tallafi ga wadanda ambaliyar ruwa ta shafa, biyo bayan ambaliyar da ruwa da ta afku kuma ta yi sanadiyyar shafar sama da gidaje 90 a yankin Jalingo-Kamo a jihar ta Gombe.
News

Gwamna jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya, ya umarci hukumar bada agajin gaggawa ta jihar SEMA da ta mika kayan tallafi ga wadanda ambaliyar ruwa ta shafa, biyo bayan ambaliyar da ruwa da ta afku kuma ta yi sanadiyyar shafar sama da gidaje 90 a yankin Jalingo-Kamo a jihar ta Gombe.

Attajdid
Last updated: 2025/09/13 at 5:56 PM
Attajdid Published September 13, 2025
Share
SHARE

Gwamna jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya, ya umarci hukumar bada agajin gaggawa ta jihar SEMA da ta mika kayan tallafi ga wadanda ambaliyar ruwa ta shafa, biyo bayan ambaliyar da ruwa da ta afku kuma ta yi sanadiyyar shafar sama da gidaje 90 a yankin Jalingo-Kamo a jihar ta Gombe.

 

Yayin mika kayan tallafin a fadar dagacin yankin a ranar Laraba, Sakataren gudanarwa na SEMA, Alhaji Abdullahi Haruna, ya ce gwamna Inuwa Yahaya ne ya amince da bayar da kayan tallafin, wadanda suka kunshi kayan abinci da na masarufi.

 

Kayan da aka raba sun hada da buhunan shinkafa, taliya, tabarma, zannuwa, da tufafin yara, da sauransu.

 

A cikin jawabinsa ga waɗanda al’amarin ya shafa, dan majalisa mai wakiltar Kaltungo East kuma shugaban masu rinjaye a majalisar dokokin jihar Gombe, Ladan Yerima Gaule, ya tabbatar da cewa gwamnati na da cikakken kudiri wajen kula da walwalar al’ummarta a kowane hali.

 

Ladan ya kuma bukaci jama’a da su ci gaba da zama cikin kwanciyar hankali, tare da nuna biyayya da goyon baya ga gwamnatin gwamna Inuwa Yahaya domin ci gaba ya wadata ko’ina a fadin jihar.

 

A nasa bangaren, Sarkin Jalingo-Kamo, Abdullahi Musa, wanda ya karbi kayan a madadin mutanen da ambaliyar ta shafa, ya jinjinawa Gwamna Yahaya, ’yan majalisar jihar da hukumar SEMA bisa wannan taimako.

You Might Also Like

NASSI Hails Governor Namadi’s Progressive Policies for Small Businesses

Ramadan Feeding: Jigawa Plans to Put 8 Million Meals on the Tables of the Need

RT Hon Dangyatin Emerged Chaiman Progressive Speakers Conference

Jigawa Appoints Emir Of Dutse As 2026 Amirul Hajji

UNICEF Urges Media to Advocate for Increased Water, Sanitation, and Hygiene Budget.

Attajdid September 13, 2025 September 13, 2025
Share This Article
Facebook Twitter Email Print
Leave a comment

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Follow US

Find US on Social Medias
Facebook Like
Twitter Follow
Youtube Subscribe
Telegram Follow

Weekly Newsletter

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

Popular News
News

Ramadan Feeding: Jigawa Plans to Put 8 Million Meals on the Tables of the Need

Attajdid Attajdid March 2, 2026
LABARAN GAZA :  KATAIB AL-QASSAM
Kashim Shettima ne Zai Wakilci Nijeriya a Taron MDD na 79
Haɗarin Babbar Mota ya yi Ajalin Mutum 16 a Kano
Nigeria/Israel Security Pact
- Advertisement -
Ad imageAd image
Global Coronavirus Cases

Confirmed

0

Death

0

More Information:Covid-19 Statistics

Categories

  • U.K News
  • Today News
  • Hot News
  • Video

About US

Attajdid News, a Nigerian media outlet, is dedicated to fostering dialogue among diverse communities, promoting integrity, transparency, and critical thinking.

Subscribe US

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

© Foxiz News Network. Ruby Design Company. All Rights Reserved.
Welcome Back!

Sign in to your account

Lost your password?