Blinken: Yace za mu ci gaba da kare Isra’ila daga hare-haren kungiyoyin da ake yaki da su, kuma za mu ci gaba da kare sojojinmu abokan hadin gwiwa kuma sun isar.Hare-hare da yawa za su kara haifar da hatsari da sakamako wanda babu wanda zai iya yin hasashen ko sarrafa su, Tattaunawar da aka yi game da wadanda aka yi garkuwa da su a Gaza ta kai matakin karshe kuma dole ne bangarorin su kammala yarjejeniyar kamar yadda ya kamata nan ba da jimawa ba. Biden ya amince da shugaban Masar da Sarkin da Qatar kan wajabcin kammala shawarwarin da suka kai matakin karshe ba za a manta da cewa Amurka ba za ta amince da kai hare-hare kan mambobinta a yankin.Cibiyar nazarin yakin Amurka ta ce yakin da aka kwashe watanni 10 ana yi a zirin Gaza babu alamun kawo karshensa.
Mai rahoto;Musa Badamasi Gama.
At-tajdid News




