By using this site, you agree to the Privacy Policy and Terms of Use.
Accept
At'tajdid NewsAt'tajdid NewsAt'tajdid News
Notification Show More
Font ResizerAa
  • News
    • International News
  • Video
  • Lecture Audio
    • Tafsir
  • More
    • Books & Journal
      • Feature/Articles
    • Contact
    • Search Page
    • Blog
    • About Us
Reading: A yau Yahudawan  sahyoniya sun Kashe Mutane Fiye da 50 da ya Hada da Kanan Yara a Gaza
Share
Font ResizerAa
At'tajdid NewsAt'tajdid News
  • HomeHome
  • My Feed
  • My Interests
  • My Saves
  • History
  • Blog
Search
  • Quick Access
    • Home
    • Contact Us
    • About Us
  • Categories
    • News
    • International News
    • Video
    • Books & Journal
    • Feature/Articles
    • Lecture Audio
    • Tafsir
Have an existing account? Sign In
Follow US
At'tajdid News > Blog > News > A yau Yahudawan  sahyoniya sun Kashe Mutane Fiye da 50 da ya Hada da Kanan Yara a Gaza
News

A yau Yahudawan  sahyoniya sun Kashe Mutane Fiye da 50 da ya Hada da Kanan Yara a Gaza

Attajdid
Last updated: 2025/08/24 at 5:37 PM
Attajdid Published August 24, 2025
Share
SHARE

A yau Yahudawan  sahyoniya sun Kashe Mutane Fiye da 50 da ya Hada da Kanan Yara a Gaza

 

Cikin wani saƙo da aka wallafa daga Gaza Now, an jaddada girman halin ƙuncin da al’ummar Gaza ke ciki, inda aka ce: “Wataƙila wasu su ɗauka cewa gudummawa kaɗan ko kalmar ta’aziyya ba za su kawo sauyi ba, amma gaskiya muna buƙatar komai. Ko kalma mai kyau tana iya haskaka mana cikin wannan duhu. Mutanen Gaza na buƙatar ku, ku kasance tare da su da tallafi.”

 

A gefe guda kuma, jiragen yaƙin Isra’ila sun kai hari ta sama a birnin Khan Younis da ke kudancin Gaza, inda suka nufi ƙungiyar yara, lamarin da ya yi sanadiyyar mutuwar wasu daga cikinsu.

 

Haka kuma, sojojin Isra’ila sun kai hari da manyan bindigogi a titin Al-Qayidh da ke cikin unguwar Sabra a kudu da birnin Gaza, inda aka tabbatar da mutuwar mutane bakwai (7) tare da raunata wasu da dama.

 

Rahotanni sun nuna cewa jimillar mutane 50 ne suka mutu sakamakon hare-haren Isra’ila a kan Zirin Gaza a wannan rana.

 

Bugu da ƙari, mutane 10 sun mutu yayin da suke jiran agaji a yankin As-Sudaniya da ke arewa maso yammacin Gaza.

 

Mai rahoto;

M.B.S.Gama.

 

At-tajdid News.

You Might Also Like

NASSI Hails Governor Namadi’s Progressive Policies for Small Businesses

Ramadan Feeding: Jigawa Plans to Put 8 Million Meals on the Tables of the Need

RT Hon Dangyatin Emerged Chaiman Progressive Speakers Conference

Jigawa Appoints Emir Of Dutse As 2026 Amirul Hajji

UNICEF Urges Media to Advocate for Increased Water, Sanitation, and Hygiene Budget.

Attajdid August 24, 2025 August 24, 2025
Share This Article
Facebook Twitter Email Print
Leave a comment

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Follow US

Find US on Social Medias
Facebook Like
Twitter Follow
Youtube Subscribe
Telegram Follow

Weekly Newsletter

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

Popular News
News

Effective Family Planing: Key to Sustainable Safe Motherhood  

Attajdid Attajdid April 12, 2025
Ana Cigaba da Kaiwa Juna Hari Tsakanin Isr@’ila da Dakarun Muk’awama a Gaza
Qassam da Saraya Al-Quds Suna Cigaba da Kai Hare-hare Masu Zafi Kan Yahudawan Sahyoniyya
GOVERNOR DAUDA LAWAL @ 59:
TAJDIDIN SHEHU DAN FODIYO – TABBATAR DA ADDINI, NEMAN MULKI, KO KABILANCI? (5). SHEIKH AMINU ALIYU GUSAU
- Advertisement -
Ad imageAd image
Global Coronavirus Cases

Confirmed

0

Death

0

More Information:Covid-19 Statistics

Categories

  • U.K News
  • Today News
  • Hot News
  • Video

About US

Attajdid News, a Nigerian media outlet, is dedicated to fostering dialogue among diverse communities, promoting integrity, transparency, and critical thinking.

Subscribe US

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

© Foxiz News Network. Ruby Design Company. All Rights Reserved.
Welcome Back!

Sign in to your account

Lost your password?