By using this site, you agree to the Privacy Policy and Terms of Use.
Accept
At'tajdid NewsAt'tajdid NewsAt'tajdid News
Notification Show More
Font ResizerAa
  • News
    • International News
  • Video
  • Lecture Audio
    • Tafsir
  • More
    • Books & Journal
      • Feature/Articles
    • Contact
    • Search Page
    • Blog
    • About Us
Reading: NDLEA
Share
Font ResizerAa
At'tajdid NewsAt'tajdid News
  • HomeHome
  • My Feed
  • My Interests
  • My Saves
  • History
  • Blog
Search
  • Quick Access
    • Home
    • Contact Us
    • About Us
  • Categories
    • News
    • International News
    • Video
    • Books & Journal
    • Feature/Articles
    • Lecture Audio
    • Tafsir
Have an existing account? Sign In
Follow US
At'tajdid News > Blog > News > NDLEA
News

NDLEA

Attajdid
Last updated: 2025/08/26 at 10:33 AM
Attajdid Published August 26, 2025
Share
SHARE

NDLEA

 

 

Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA ta ce ta cafke wani mai suna Muhammad Abubakar da aka fi sani da suna Bello Karama da wasu mutane biyar da su ka yi kaurin suna wajen sanya muggan Kwayoyi a kayan matafiya a filin Jiragen Sama na Malam Aminu Kano.

 

Daraktan Hulda da Jama’a na hukumar NDLEA Femi Babafemi ne ya bayyana hakan a Abuja inda ya ce an cafke wadanda ake zarginne ne bayan da aka gano cewa su na da hannu a turawa da haramtattun kwayoyi a cikin kayayyakin ‘Yan Nigeria da ke tafiya aikin umara kasa mai tsarki inda a birnin Jedda aka tsare su abisa zarginsu da safarar kwaya.

 

A cewar Babafemi bayan an tsare maniyyatan su uku a birnin Jedda ya sanya Iyalansu anan Nigeria su ka shigar da korafi ga hukumar ta hana sha da fataucin Miyagun Kwayoyi ta kasa NDLEA, inda kuma shugaban hukumar Birgediya Muhammad Buba Marwa Mai Ritaya ya ba da umarnin a gudanar da Bincike har kuma aka bankado su.

 

Hukumar ta ce ‘Yan Nigeria mutum ukun da aka tsare a saudiyya sun hadar da Maryam Abdullahi da Abdullahi Aminu da kuma Abdulhamid Saddiq wadanda su ka bar nan Kano ta Jirgin Saman Ethiopian Airline a ranar 6 ga watan Augusta domin zuwa aikin umara kasar Saudiyya inda su ka bi ta Addis Ababa wanda acan ne aka kara musu Jakankuna guda shida wadanda ba na su ba ne kuma a cikin uku daga ciki akwai haramtattun kwayoyi.

 

Sanarwar ta hukumar NDLEA ta ce wadanda ake zargin su na a karkashin kulawar hukumar a Abuja inda ake cigaba da bincike.

 

 

 

You Might Also Like

Jigawa NSCDC: 125 Prosecutions, 9,000 Guards Trained in 2025

Jigawa NUT Gets New Executive

Zanga-zanga ta ɓarke kan zargin sojoji da kashe mata a Adamawa

Jigawa Anti-Corruption Commission Decries Legal Delay , Recorded 479 Cases , in 2025

Pressure Mounts on Sule Lamido To Quiet PDP

Attajdid August 26, 2025 August 26, 2025
Share This Article
Facebook Twitter Email Print
Leave a comment

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Follow US

Find US on Social Medias
Facebook Like
Twitter Follow
Youtube Subscribe
Telegram Follow

Weekly Newsletter

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

Popular News
International News

Kotun kolin Ghana ta yi watsi da hukuncin da kakakin majalisar dokokin ƙasar ya yanke a ranar 17 ga watan Oktoba, da ya kori wakilai huɗu daga majalisa.

Attajdid Attajdid November 12, 2024
Gov. Umar Namadi: Taking Jigawa to greater heights.
Rundunar ‘Yan Sandan Nigeria Ta Janye Jami’anta Daga Hedikwatar Kananan Hukumomin a Jahar Rivers
Governor Namadi Lifts Suspension on Embattled Jigawa Commissioner Special Duties 
NAGGW Solicits Jigawa’s Support to Combat Environmental Degradation 
- Advertisement -
Ad imageAd image
Global Coronavirus Cases

Confirmed

0

Death

0

More Information:Covid-19 Statistics

Categories

  • U.K News
  • Today News
  • Hot News
  • Video

About US

Attajdid News, a Nigerian media outlet, is dedicated to fostering dialogue among diverse communities, promoting integrity, transparency, and critical thinking.

Subscribe US

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

© Foxiz News Network. Ruby Design Company. All Rights Reserved.
Welcome Back!

Sign in to your account

Lost your password?