By using this site, you agree to the Privacy Policy and Terms of Use.
Accept
At'tajdid NewsAt'tajdid NewsAt'tajdid News
Notification Show More
Font ResizerAa
  • News
    • International News
  • Video
  • Lecture Audio
    • Tafsir
  • More
    • Books & Journal
      • Feature/Articles
    • Contact
    • Search Page
    • Blog
    • About Us
Reading: Kotun kolin Ghana ta yi watsi da hukuncin da kakakin majalisar dokokin ƙasar ya yanke a ranar 17 ga watan Oktoba, da ya kori wakilai huɗu daga majalisa.
Share
Font ResizerAa
At'tajdid NewsAt'tajdid News
  • HomeHome
  • My Feed
  • My Interests
  • My Saves
  • History
  • Blog
Search
  • Quick Access
    • Home
    • Contact Us
    • About Us
  • Categories
    • News
    • International News
    • Video
    • Books & Journal
    • Feature/Articles
    • Lecture Audio
    • Tafsir
Have an existing account? Sign In
Follow US
At'tajdid News > Blog > International News > Kotun kolin Ghana ta yi watsi da hukuncin da kakakin majalisar dokokin ƙasar ya yanke a ranar 17 ga watan Oktoba, da ya kori wakilai huɗu daga majalisa.
International News

Kotun kolin Ghana ta yi watsi da hukuncin da kakakin majalisar dokokin ƙasar ya yanke a ranar 17 ga watan Oktoba, da ya kori wakilai huɗu daga majalisa.

Attajdid
Last updated: 2024/11/12 at 5:17 PM
Attajdid Published November 12, 2024
Share
SHARE

Kotun kolin Ghana ta yi watsi da hukuncin da kakakin majalisar dokokin ƙasar ya yanke a ranar 17 ga watan Oktoba, da ya kori wakilai huɗu daga majalisa.

 

Kotun kolin ta ce hukuncin da kakakin majalisar ya yanke ya saɓa wa kundin tsarin mulki, inda a ranar 7 ga watan Nuwamba 2020 ya ayyana kujerar ɗan majalisar wakilai mai wakiltar Fomena a matsayin babu mai ita bayan ficewar ɗan majalisar daga jam’iyya mai mulki ta NPP.

 

Wannan hukunci dai ya ba da damar komawa ci gaba da zaman majalisar bayan shafe makonni na rashin tabbas da kuma ɗage zaman tattaunawa da aka yi kan lamarin.

 

Shugaban ɓangaren masu rinjaye da ya kai batun gaban kotu ya ce “wannan lokaci ne da kowa zai fito don nuna goyon baya ga tsarin dimokraɗiyya wanda ke buƙatar ladabi wanda shi ne hanyar da jam’iyyar NPP mai rinjaye ta bi don tabbatar da cewa mun yi komai bisa doka.”

 

“Muna sa ran takwarorinmu na ɗaya ɓangaren ciki har da shugaban majalisar za su mutunta sakamakon wannan shari’a don kai ƙasa gaba,” in ji shi.

 

Babban attoni janar na ƙasar Ghana Godfred Yeboah Dame ya shaida wa manema labarai cewa “a duk lokacin da kotu ta yanke hukunci, tana da cikakken tsari kuma dole ne a mutunta matakin da ta ɗauka.”

 

 

Aika, Kotun kolin Ghana ta yi watsi da hukuncin da ya kori wakilai huɗu daga majalisa

 

Mai Rahoto

Mujahid Muhammad Tasiu

You Might Also Like

Mass Turnout As Jigawa Flagg-Off 2025 Polio Immunization Campaign Targets 1.5 Million Children 

ZAMFARA STATE MUSLIMS LEAGUE FOR PEACE AND DEVELOPMENT OPEN LETTER TO TRUMP AND THE U.S.A CONGRESS:

Israel Strategies For Dividing Gaza Intro Two Zone

⭕️ Reuters, citing European and American sources

Israila ta Rushe Gidajen Falasɗinawa a Gaza, ta ƙaddamar da Sabon Hari a Khan Younis

Attajdid November 12, 2024 November 12, 2024
Share This Article
Facebook Twitter Email Print
Leave a comment

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Follow US

Find US on Social Medias
Facebook Like
Twitter Follow
Youtube Subscribe
Telegram Follow

Weekly Newsletter

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

Popular News
News

ABUN DA YA FARU A KASAR SURIYA – DALILANSA, SIYASAR SA DA YADDA YA KAMATA A FAHIMCE SHI. 

Attajdid Attajdid December 10, 2024
Isra’ila ta Kashe Fitaccin Jagoran Palastinawa 
Jigawa APC Flagg Off Campaign For October LG Council Election All Progressive Congress ( APC) Jigawa state chapter has flagged off campaign for the forth coming October Local Government Council Election in the state.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum ya yi kira da a sake fasalin tsarin ilimi don ya zo daidai da muradun fasahar zamani, kere-kere da cigaban zamani
AN KAI HARI DA MAKAMI MAI LINZAMI A AREWACIN ISRA’ILA
- Advertisement -
Ad imageAd image
Global Coronavirus Cases

Confirmed

0

Death

0

More Information:Covid-19 Statistics

Categories

  • U.K News
  • Today News
  • Hot News
  • Video

About US

Attajdid News, a Nigerian media outlet, is dedicated to fostering dialogue among diverse communities, promoting integrity, transparency, and critical thinking.

Subscribe US

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

© Foxiz News Network. Ruby Design Company. All Rights Reserved.
Welcome Back!

Sign in to your account

Lost your password?