By using this site, you agree to the Privacy Policy and Terms of Use.
Accept
At'tajdid NewsAt'tajdid NewsAt'tajdid News
Notification Show More
Font ResizerAa
  • News
    • International News
  • Video
  • Lecture Audio
    • Tafsir
  • More
    • Books & Journal
      • Feature/Articles
    • Contact
    • Search Page
    • Blog
    • About Us
Reading: Isra’ila ta Kashe Fitaccin Jagoran Palastinawa 
Share
Font ResizerAa
At'tajdid NewsAt'tajdid News
  • HomeHome
  • My Feed
  • My Interests
  • My Saves
  • History
  • Blog
Search
  • Quick Access
    • Home
    • Contact Us
    • About Us
  • Categories
    • News
    • International News
    • Video
    • Books & Journal
    • Feature/Articles
    • Lecture Audio
    • Tafsir
Have an existing account? Sign In
Follow US
At'tajdid News > Blog > International News > Isra’ila ta Kashe Fitaccin Jagoran Palastinawa 
International News

Isra’ila ta Kashe Fitaccin Jagoran Palastinawa 

Attajdid
Last updated: 2024/10/09 at 1:08 PM
Attajdid Published October 9, 2024
Share
SHARE
  1. An kashe wani fitaccen jagoran Falasɗinawa Ziad Abu Hlail yayin wani samame da Isra’ila ta kai gidansa don kama ɗaya daya daga ‘ya’yansa a unguwarsu Dura, a arewacin Hebron a Gaɓar Yamma da Kogin Jordan da aka mamaye. Ana yawan ganinsa yana tunkarar sojojin Isra’ila a bidiyoyinsa da ake wallafa wa a kafofin sada zumunta yana hana sojojin Isra’ila yin harbi ko kama Falasɗinawa matasa.

Iyalan Abu Hlail mai shekara 66 sun ce sojojin Isra’ila sun yi dirar mikiya a gidansa yayin wani samame da suka kai tsakar dare, suka sa ya sa ya faɗi lokacin da ya tafi duba ɗansa da aka tsare.

Ya suma sannan ya mutu a gidansa kafin motar ɗaukar marasa lafiya ta kai shi asbiti, kamar yadda matarsa Basma Abu Hlail ta bayyana.

“Muna bacci wajen 4:00 na asuba sojoji (na Isra’ila) sun kewaye gidanmu suka kama ɗana, sun fitar da shi daga gidan. Mahaifinsa ya so ya bi bayansa da gudu, amma ba su bar shi ba. Sun tura ƙofa, sai ya faɗi ya mutu. Ya yi shahada. Mun kira motar ɗaukar marasa lafiya amma ba ta zo ba. Allah ya ɗauki ransa a gida, motar ɗaukar marasa lafiyar ba ta ɗauke shi zuwa asibiti ba,” a cewar matarsa.

Mai Rahoto

Mujahid Muhammad Tasiu

AT-TAJDID NEWS

You Might Also Like

Mass Turnout As Jigawa Flagg-Off 2025 Polio Immunization Campaign Targets 1.5 Million Children 

ZAMFARA STATE MUSLIMS LEAGUE FOR PEACE AND DEVELOPMENT OPEN LETTER TO TRUMP AND THE U.S.A CONGRESS:

Israel Strategies For Dividing Gaza Intro Two Zone

⭕️ Reuters, citing European and American sources

Israila ta Rushe Gidajen Falasɗinawa a Gaza, ta ƙaddamar da Sabon Hari a Khan Younis

Attajdid October 9, 2024 October 9, 2024
Share This Article
Facebook Twitter Email Print
Leave a comment

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Follow US

Find US on Social Medias
Facebook Like
Twitter Follow
Youtube Subscribe
Telegram Follow

Weekly Newsletter

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

Popular News
International News

Gwamnatin Nijar za ta gina sabuwar matatar man fetur

Attajdid Attajdid October 27, 2024
Shekaru Biyun da Aka Shafe Ana Yaƙi Mafi Muni a Duniya  ya sa Sudan ta ɗaiɗaice
MURIC Commends Edo Governor for Appointing Two Muslims as COS and SSG
Group Advocates Private Investment Into Public Healthcare
KARNUKA YAN BINDIGA SUNYI KALACE DA JARIRAI A ZAMFARA
- Advertisement -
Ad imageAd image
Global Coronavirus Cases

Confirmed

0

Death

0

More Information:Covid-19 Statistics

Categories

  • U.K News
  • Today News
  • Hot News
  • Video

About US

Attajdid News, a Nigerian media outlet, is dedicated to fostering dialogue among diverse communities, promoting integrity, transparency, and critical thinking.

Subscribe US

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

© Foxiz News Network. Ruby Design Company. All Rights Reserved.
Welcome Back!

Sign in to your account

Lost your password?