By using this site, you agree to the Privacy Policy and Terms of Use.
Accept
At'tajdid NewsAt'tajdid NewsAt'tajdid News
Notification Show More
Font ResizerAa
  • News
    • International News
  • Video
  • Lecture Audio
    • Tafsir
  • More
    • Books & Journal
      • Feature/Articles
    • Contact
    • Search Page
    • Blog
    • About Us
Reading: Gwamnatin Jihar Sokoto ta raba tallafi ga iyalan da hatsarin jirgin ruwa ya rutsa da su a garin Rinaye, karamar hukumar Shagari.
Share
Font ResizerAa
At'tajdid NewsAt'tajdid News
  • HomeHome
  • My Feed
  • My Interests
  • My Saves
  • History
  • Blog
Search
  • Quick Access
    • Home
    • Contact Us
    • About Us
  • Categories
    • News
    • International News
    • Video
    • Books & Journal
    • Feature/Articles
    • Lecture Audio
    • Tafsir
Have an existing account? Sign In
Follow US
At'tajdid News > Blog > News > Gwamnatin Jihar Sokoto ta raba tallafi ga iyalan da hatsarin jirgin ruwa ya rutsa da su a garin Rinaye, karamar hukumar Shagari.
News

Gwamnatin Jihar Sokoto ta raba tallafi ga iyalan da hatsarin jirgin ruwa ya rutsa da su a garin Rinaye, karamar hukumar Shagari.

Attajdid
Last updated: 2025/08/19 at 2:05 PM
Attajdid Published August 19, 2025
Share
SHARE

Gwamnatin Jihar Sokoto ta raba tallafi ga iyalan da hatsarin jirgin ruwa ya rutsa da su a garin Rinaye, karamar hukumar Shagari.

 

Hadarin,ya yi sanadiyyar mutuwar mutane bakwai ciki har da mata uku da yara hudu.

 

Tawagar da gwamna Ahmad Aliyu ya tura ta raba tallafin kuɗi na Naira miliyan huɗu ga iyalan da abin ya shafa, tare da kayan abinci irin su shinkafa, gero da dawa.

 

Gwamna Aliyu, wanda ya yi jawabi daga ƙasar Saudiyya inda yake aikin Umara, ya nuna alhinin sa game da wannan iftila’in tare da tabbatar da cewa gwamnatinsa za ta samar da jiragen ruwa masu amfani da injin da rigar shiga ruwa domin rage haɗarin jiragen ruwa a jihar.

 

Wannan matakin na cikin shirin gwamnati na kashe sama da naira miliyan dubu 1 domin ƙarfafa shirin kare jama’a daga haduran kwale kwale musamman a yankunan da ke da ambaliyar ruwa ta fi shafa.

You Might Also Like

NASSI Hails Governor Namadi’s Progressive Policies for Small Businesses

Ramadan Feeding: Jigawa Plans to Put 8 Million Meals on the Tables of the Need

RT Hon Dangyatin Emerged Chaiman Progressive Speakers Conference

Jigawa Appoints Emir Of Dutse As 2026 Amirul Hajji

UNICEF Urges Media to Advocate for Increased Water, Sanitation, and Hygiene Budget.

Attajdid August 19, 2025 August 19, 2025
Share This Article
Facebook Twitter Email Print
Leave a comment

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Follow US

Find US on Social Medias
Facebook Like
Twitter Follow
Youtube Subscribe
Telegram Follow

Weekly Newsletter

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

Popular News
International News

Kasar China Tana Yunkurin Rusa Wani Masallaci Tare Muzgunawa Musulman Kasar

Attajdid Attajdid October 15, 2024
NASSI Hails Governor Namadi’s Progressive Policies for Small Businesses
Gwamnatin Tarayya ta ware Naira biliyan N712 domin mayar da Filin Jirgin Sama na MMIA na Legas sahun gaba a duniya
Majalisar Dattawa ta Amince Tinubu ya Ciyo bashin $2.2bn
Yahudawan sahyoniya Sun Kai Hari Asibitin UNRWA a Gaza Duk da Cigaba da Nuna Kyamar da Duniya Take Nunawa
- Advertisement -
Ad imageAd image
Global Coronavirus Cases

Confirmed

0

Death

0

More Information:Covid-19 Statistics

Categories

  • U.K News
  • Today News
  • Hot News
  • Video

About US

Attajdid News, a Nigerian media outlet, is dedicated to fostering dialogue among diverse communities, promoting integrity, transparency, and critical thinking.

Subscribe US

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

© Foxiz News Network. Ruby Design Company. All Rights Reserved.
Welcome Back!

Sign in to your account

Lost your password?