By using this site, you agree to the Privacy Policy and Terms of Use.
Accept
At'tajdid NewsAt'tajdid NewsAt'tajdid News
Notification Show More
Font ResizerAa
  • News
    • International News
  • Video
  • Lecture Audio
    • Tafsir
  • More
    • Books & Journal
      • Feature/Articles
    • Contact
    • Search Page
    • Blog
    • About Us
Reading: Majalisar Ɗinkin Duniya Tayi Allah Wadai da Harin da Aka Kaiwa Jagororin Kungiyar Hamas a Doha 
Share
Font ResizerAa
At'tajdid NewsAt'tajdid News
  • HomeHome
  • My Feed
  • My Interests
  • My Saves
  • History
  • Blog
Search
  • Quick Access
    • Home
    • Contact Us
    • About Us
  • Categories
    • News
    • International News
    • Video
    • Books & Journal
    • Feature/Articles
    • Lecture Audio
    • Tafsir
Have an existing account? Sign In
Follow US
At'tajdid News > Blog > International News > Majalisar Ɗinkin Duniya Tayi Allah Wadai da Harin da Aka Kaiwa Jagororin Kungiyar Hamas a Doha 
International News

Majalisar Ɗinkin Duniya Tayi Allah Wadai da Harin da Aka Kaiwa Jagororin Kungiyar Hamas a Doha 

Attajdid
Last updated: 2025/09/10 at 7:49 AM
Attajdid Published September 10, 2025
Share
SHARE

Majalisar Ɗinkin Duniya:

Kakakin Isra’ila a MDD ya ce: “Ba mu kan tsara matakanmu bisa ga bukatun Amurka koyaushe ba. Wani lokaci muna sanar da Washington kafin mu dauki mataki, wani lokaci kuma a lokacin aiwatarwa – a ƙarshe mu kan ɗauki alhakin abin da muka yi.”

 

Estonia:

Ministan Harkokin Wajen ƙasar ya bayyana matuƙar damuwa kan harin da Isra’ila ta kai a Doha, yana mai kiran shi take hakkin ƙasar Katar da kuma mataki da zai iya tayar da ƙarin rikici. Ya kara da cewa, “Katar tana taka muhimmiyar rawa wajen kokarin kulla tsagaita wuta a Gaza da kuma sakin fursunoni, kuma muna goyon bayan hakan baki ɗaya.”

 

Qatar:

Firayim Minista kuma Ministan Harkokin Wajen ƙasar ya jaddada cewa ƙasarsu ba za ta lamunci take hakkin ikonta ba, tare da gargadin cewa za su ɗauki matakin da ya dace kan duk wani kutse na tsaron ƙasar.

 

Asibitin Shahidan Aqsa, Deir al-Balah:

Likitoci sun tabbatar da mutuwar mutum ɗaya a sakamakon harin jirgin yaki marar matuki na Isra’ila da ya kai kan tantar ’yan gudun hijira a tsakiyar zirin Gaza.

 

Isra’ila:

Mahaifiyar ɗan Isra’ila da ke hannun Hamas, Elkana Buhbut, ta bayyana cewa damuwarta tana ƙaruwa tare da rasa fata a kullum game da dawowar ɗanta.

 

 

Mai rahoto;

M.B.S.Gama.

 

At-tajdid News.

You Might Also Like

Mass Turnout As Jigawa Flagg-Off 2025 Polio Immunization Campaign Targets 1.5 Million Children 

ZAMFARA STATE MUSLIMS LEAGUE FOR PEACE AND DEVELOPMENT OPEN LETTER TO TRUMP AND THE U.S.A CONGRESS:

Israel Strategies For Dividing Gaza Intro Two Zone

⭕️ Reuters, citing European and American sources

Israila ta Rushe Gidajen Falasɗinawa a Gaza, ta ƙaddamar da Sabon Hari a Khan Younis

Attajdid September 10, 2025 September 10, 2025
Share This Article
Facebook Twitter Email Print
Leave a comment

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Follow US

Find US on Social Medias
Facebook Like
Twitter Follow
Youtube Subscribe
Telegram Follow

Weekly Newsletter

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

Popular News
News

ASUU Faults University”s Administrators, Governing Boards on Abuse Of Power

Attajdid Attajdid September 14, 2024
Majalisar Dinkin Duniya Tayi Harshan Damo Gama Da Rikicin Da Ake Fama Da Shi a Yankin Gabas Ta Tsakiya
*KANO DMCSA UNVEILS 2026 AOP TO STRENGTHEN DRUG AVAILABILITY AND ACCOUNTABILITY
JAMB TA DAUKI ALHAKIN FADUWAR JARRABAWA
Ƙoƙarin gwamnatin Nijeriya na sulhunta NUPENG da Dangote ya ci tura
- Advertisement -
Ad imageAd image
Global Coronavirus Cases

Confirmed

0

Death

0

More Information:Covid-19 Statistics

Categories

  • U.K News
  • Today News
  • Hot News
  • Video

About US

Attajdid News, a Nigerian media outlet, is dedicated to fostering dialogue among diverse communities, promoting integrity, transparency, and critical thinking.

Subscribe US

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

© Foxiz News Network. Ruby Design Company. All Rights Reserved.
Welcome Back!

Sign in to your account

Lost your password?