By using this site, you agree to the Privacy Policy and Terms of Use.
Accept
At'tajdid NewsAt'tajdid NewsAt'tajdid News
Notification Show More
Font ResizerAa
  • News
    • International News
  • Video
  • Lecture Audio
    • Tafsir
  • More
    • Books & Journal
      • Feature/Articles
    • Contact
    • Search Page
    • Blog
    • About Us
Reading: Dakarun Hamas Sun Kaiwa Sojojin Israel Jeran Hare-hare a Yankin Gaza
Share
Font ResizerAa
At'tajdid NewsAt'tajdid News
  • HomeHome
  • My Feed
  • My Interests
  • My Saves
  • History
  • Blog
Search
  • Quick Access
    • Home
    • Contact Us
    • About Us
  • Categories
    • News
    • International News
    • Video
    • Books & Journal
    • Feature/Articles
    • Lecture Audio
    • Tafsir
Have an existing account? Sign In
Follow US
At'tajdid News > Blog > International News > Dakarun Hamas Sun Kaiwa Sojojin Israel Jeran Hare-hare a Yankin Gaza
International News

Dakarun Hamas Sun Kaiwa Sojojin Israel Jeran Hare-hare a Yankin Gaza

Attajdid
Last updated: 2025/07/28 at 9:47 AM
Attajdid Published July 28, 2025
Share
SHARE

Majiyar At-tajdid News ta yankin gabas ta tsakiya ta tabbatar da wasu rahotanni da suke nuni da irin hare-haren da aka kaiwa sojojin haramtacciyar kasar Isra’ila da ke yankin sahayun

Wanna farmaki ya zone a daidai lokacin da duniya ke Cigaba da yin tofin Allahtsine ga takunkumin Yunwa da Israel tare da hadin guaiwar Amuruka suka sanyawa yankin Gaza.

Dakarun na Qassem sun kai haring kwanton bauna akan ayarin motocin dakon kayan aikin soja da na manfetur wadda hakan ya yi sanadiyyar konewar motocin tare da mutanen fake ciki.

Bayan haka mayakan mujahidin sun auka wa wani jirgin ruwan yahudawan sahyoniya na uku da makami mai linzami mai suna “Al-Yassin 105” a yankin Abasan Al-Kabira da ke gabashin birnin Khan Yunus a kudancin zirin Gaza. Rahotan sun bayyana yadda aka ringa binne motocin da kuma kashe wutar da jirage masu saukar ungulu na sauka domin kwashe wadanda suka Sami raunuka.

A wani hari da dakarun Qassam tare da hadin gwiwa da dakarun Al-Quds Brigades sun kai samame wajan aikawa da sakonni na ‘yan kama wuri zauna inda suka rusa wurin da ke birnin Khan Yunis da ke kudancin zirin Gaza ta hanyar yin amfani da wasu harsasai.

A wani rahoto da majiyar At-tajdid News ta samu daga yankin gabas ta tsakiya dakarun Al-Qassam Brigades sun kai hari kan wani jirgin yakin Isra’ila da ke dauke da nakiya masu yawa a yankin Abasan al-Kabira da ke gabashin Khan Yunis a kudancin zirin Gaza.

Dakarun Qassam sun fitar da rahoton akan wani hari da suka kai kan tankar Merkava da makami mai linzami a gabashin Jabalia na arewacin zirin Gaza.

Mai rahoto;
M.B.S.Gama.

At-tajdid News.

You Might Also Like

Mass Turnout As Jigawa Flagg-Off 2025 Polio Immunization Campaign Targets 1.5 Million Children 

ZAMFARA STATE MUSLIMS LEAGUE FOR PEACE AND DEVELOPMENT OPEN LETTER TO TRUMP AND THE U.S.A CONGRESS:

Israel Strategies For Dividing Gaza Intro Two Zone

⭕️ Reuters, citing European and American sources

Israila ta Rushe Gidajen Falasɗinawa a Gaza, ta ƙaddamar da Sabon Hari a Khan Younis

Attajdid July 28, 2025 July 28, 2025
Share This Article
Facebook Twitter Email Print
Leave a comment

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Follow US

Find US on Social Medias
Facebook Like
Twitter Follow
Youtube Subscribe
Telegram Follow

Weekly Newsletter

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

Popular News
News

Wani mutum mai shekara 50 ya yi yungurin Kashe kan sa

Attajdid Attajdid August 19, 2025
Akwai yuyuwar Dr. Abdullahi Umar ganduje daga Shugaban Jam’iyyar APC ta kasa zai zama jakadan Najeriya a guda cikin kasashen Afrika.
MAJALISAR SHURA KANO
Russia takes Ukrainian Town in Advance on Pokrovsk
Yahudawan Sahyoniyya Sun Kashe Saban Shugaban Hezbollah
- Advertisement -
Ad imageAd image
Global Coronavirus Cases

Confirmed

0

Death

0

More Information:Covid-19 Statistics

Categories

  • U.K News
  • Today News
  • Hot News
  • Video

About US

Attajdid News, a Nigerian media outlet, is dedicated to fostering dialogue among diverse communities, promoting integrity, transparency, and critical thinking.

Subscribe US

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

© Foxiz News Network. Ruby Design Company. All Rights Reserved.
Welcome Back!

Sign in to your account

Lost your password?