By using this site, you agree to the Privacy Policy and Terms of Use.
Accept
At'tajdid NewsAt'tajdid NewsAt'tajdid News
Notification Show More
Font ResizerAa
  • News
    • International News
  • Video
  • Lecture Audio
    • Tafsir
  • More
    • Books & Journal
      • Feature/Articles
    • Contact
    • Search Page
    • Blog
    • About Us
Reading: IRAN TA GOYI BAYAN YUNKURIN TSAGAITA WUTA A GAZA
Share
Font ResizerAa
At'tajdid NewsAt'tajdid News
  • HomeHome
  • My Feed
  • My Interests
  • My Saves
  • History
  • Blog
Search
  • Quick Access
    • Home
    • Contact Us
    • About Us
  • Categories
    • News
    • International News
    • Video
    • Books & Journal
    • Feature/Articles
    • Lecture Audio
    • Tafsir
Have an existing account? Sign In
Follow US
At'tajdid News > Blog > International News > IRAN TA GOYI BAYAN YUNKURIN TSAGAITA WUTA A GAZA
International News

IRAN TA GOYI BAYAN YUNKURIN TSAGAITA WUTA A GAZA

Attajdid
Last updated: 2024/08/19 at 4:07 PM
Attajdid Published August 19, 2024
Share
SHARE

Ma’aikatar Harkokin Wajen Iran: ta bayyana goyon bayanta kan yinkurin tsagaita wuta a yakin Gaza.

Maimagana da yawun Gwamnatin kasar ya kuma bayyana cewa zasu cigaba da kare ‘yancinsu na mayar da martani ga harin da aka kai masa kuma za su yi hakan a lokacin da ya dace.” Ba ma neman kara tada zaune tsaye a yankin don haka muna maraba da duk wani kokari na gaske na tsagaita bude wuta a Gaza da kuma kawo karshen munanan laifukan kisan gilla da Israila ke Yi.” Gaskiyar magana shine Amurka ta na darawar takawa wajen kashe wutar wannan yaki amma taki yin abin da ya dace, muna fatan , sauya matsayin da ta yi na nuna goyon baya da yinkurin tsagaita wuta ya zamo na gaske ba yaudara ba”

At-tajdid News.

You Might Also Like

Mass Turnout As Jigawa Flagg-Off 2025 Polio Immunization Campaign Targets 1.5 Million Children 

ZAMFARA STATE MUSLIMS LEAGUE FOR PEACE AND DEVELOPMENT OPEN LETTER TO TRUMP AND THE U.S.A CONGRESS:

Israel Strategies For Dividing Gaza Intro Two Zone

⭕️ Reuters, citing European and American sources

Israila ta Rushe Gidajen Falasɗinawa a Gaza, ta ƙaddamar da Sabon Hari a Khan Younis

Attajdid August 19, 2024 August 19, 2024
Share This Article
Facebook Twitter Email Print
Leave a comment

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Follow US

Find US on Social Medias
Facebook Like
Twitter Follow
Youtube Subscribe
Telegram Follow

Weekly Newsletter

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

Popular News
News

Gwamna jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya, ya umarci hukumar bada agajin gaggawa ta jihar SEMA da ta mika kayan tallafi ga wadanda ambaliyar ruwa ta shafa, biyo bayan ambaliyar da ruwa da ta afku kuma ta yi sanadiyyar shafar sama da gidaje 90 a yankin Jalingo-Kamo a jihar ta Gombe.

Attajdid Attajdid September 13, 2025
Hon. Yazeed Shehu Danfulani: A Shining Example of Selfless Leadership and Philanthropy.
Kungiyar ma’aikatan Majalisar Dokoki ta kasa reshen Majalisar Dokokin jihar Kano ta gudanar da bikin bankwana da ma’aikatan Majalisar 23 da suka kammala aikinsu na gwamnati a ranar 31 ga watan Disambar 2024.
Irin Jiran Hare-haren da Dakarun Mukawama Suke Kaiwa Yahudawan Sahyoniya a Gaza
Ana barazanar mika ɗan jarida Mustafa Ayash daga Hollanda zuwa Isra’ila — zanga-zangar neman sakin sa da kare ‘yancin jarida
- Advertisement -
Ad imageAd image
Global Coronavirus Cases

Confirmed

0

Death

0

More Information:Covid-19 Statistics

Categories

  • U.K News
  • Today News
  • Hot News
  • Video

About US

Attajdid News, a Nigerian media outlet, is dedicated to fostering dialogue among diverse communities, promoting integrity, transparency, and critical thinking.

Subscribe US

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

© Foxiz News Network. Ruby Design Company. All Rights Reserved.
Welcome Back!

Sign in to your account

Lost your password?