Ma’aikatar Harkokin Wajen Iran: ta bayyana goyon bayanta kan yinkurin tsagaita wuta a yakin Gaza.
Maimagana da yawun Gwamnatin kasar ya kuma bayyana cewa zasu cigaba da kare ‘yancinsu na mayar da martani ga harin da aka kai masa kuma za su yi hakan a lokacin da ya dace.” Ba ma neman kara tada zaune tsaye a yankin don haka muna maraba da duk wani kokari na gaske na tsagaita bude wuta a Gaza da kuma kawo karshen munanan laifukan kisan gilla da Israila ke Yi.” Gaskiyar magana shine Amurka ta na darawar takawa wajen kashe wutar wannan yaki amma taki yin abin da ya dace, muna fatan , sauya matsayin da ta yi na nuna goyon baya da yinkurin tsagaita wuta ya zamo na gaske ba yaudara ba”
At-tajdid News.




