By using this site, you agree to the Privacy Policy and Terms of Use.
Accept
At'tajdid NewsAt'tajdid NewsAt'tajdid News
Notification Show More
Font ResizerAa
  • News
    • International News
  • Video
  • Lecture Audio
    • Tafsir
  • More
    • Books & Journal
      • Feature/Articles
    • Contact
    • Search Page
    • Blog
    • About Us
Reading: Harin Boko Haram ya tilasta wa ɗaruruwan mutane tserewa a Borno
Share
Font ResizerAa
At'tajdid NewsAt'tajdid News
  • HomeHome
  • My Feed
  • My Interests
  • My Saves
  • History
  • Blog
Search
  • Quick Access
    • Home
    • Contact Us
    • About Us
  • Categories
    • News
    • International News
    • Video
    • Books & Journal
    • Feature/Articles
    • Lecture Audio
    • Tafsir
Have an existing account? Sign In
Follow US
At'tajdid News > Blog > News > Harin Boko Haram ya tilasta wa ɗaruruwan mutane tserewa a Borno
News

Harin Boko Haram ya tilasta wa ɗaruruwan mutane tserewa a Borno

Attajdid
Last updated: 2025/05/25 at 1:01 PM
Attajdid Published May 25, 2025
Share
SHARE

Harin Boko Haram ya tilasta wa ɗaruruwan mutane tserewa a Borno

 

 

Ɗaruruwan farar-hula ne ke tserewa muhallansu a wasu garuruwan jihar Borno a arewa maso gabashin Najeriya, sakamakon harin da masu iƙirarin jihadi suka kai wani sansanin sojin ƙasar.

 

Mayakan Boko Haram sun tilasta wa sojoji ficewa daga sansanin bayan kai musu hari a karamar hukumar Marte, tare da hallaka sojoji huɗu da ƙwace makamai kafin daga bisani su ƙona sansanin.

 

Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum, ya ce a baya-bayan nan mayaƙan na Boko Haram sun ɗaiɗiata ɗaruruwan ƙauyuka da munanan hare-hare.

 

Sai dai duk da hakan hukumomi na cewa mutanen su koma muhallansu, duk da fargabar da ƙungiyoyin agaji suka yi kan cewa babu isasshen tsaron soji a wuraren.

 

Mai Rahoto

Mujahid Muhammad Tasiu

AT-TAJDID NEWS

You Might Also Like

Speakers Forum Congratulates Kwara, Katsina Speakers for Securing Governorship, Senate Tickets

Jigawa Governor: Our One Million Votes for Tinubu Are Non-Negotiable , Irreversible

Governor Namadi Affirmed as APC Jigawa State Gubernatorial Candidate for 2027

APC Primaries: Jigawa Speaker Retains Ticket Unopposed

Nursing Mother Inmate Freed as Jigawa NLC Women’s Wing Clears Her Court Fines

Attajdid May 25, 2025 May 25, 2025
Share This Article
Facebook Twitter Email Print
Leave a comment

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Follow US

Find US on Social Medias
Facebook Like
Twitter Follow
Youtube Subscribe
Telegram Follow

Weekly Newsletter

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

Popular News

Syrian Rebel Commander Addresses Crowds After Victory

Attajdid Attajdid December 10, 2024
Turkish Airlines ya Koma Zırga-zırga Zuwa Syria Bayan Shafe Shekaru 11 da Dakatarwa
Gwamnatin Tarayya, tare da haɗin gwiwar ƙasar Birtaniya, ta kaddamar da wani sabon shafin yanar gizo domin tallafa wa malamai a faɗin Najeriya.
Real Madrid ta amince da biyan Fam Miliyan 50 ga Dan wasa Dean Huijsen
Sojojin Isra’ila Sun Shahadantar da Muhammad Jaber  “Abu Shuja” .
- Advertisement -
Ad imageAd image
Global Coronavirus Cases

Confirmed

0

Death

0

More Information:Covid-19 Statistics

Categories

  • U.K News
  • Today News
  • Hot News
  • Video

About US

Attajdid News, a Nigerian media outlet, is dedicated to fostering dialogue among diverse communities, promoting integrity, transparency, and critical thinking.

Subscribe US

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

© Foxiz News Network. Ruby Design Company. All Rights Reserved.
Welcome Back!

Sign in to your account

Lost your password?