By using this site, you agree to the Privacy Policy and Terms of Use.
Accept
At'tajdid NewsAt'tajdid NewsAt'tajdid News
Notification Show More
Font ResizerAa
  • News
    • International News
  • Video
  • Lecture Audio
    • Tafsir
  • More
    • Books & Journal
      • Feature/Articles
    • Contact
    • Search Page
    • Blog
    • About Us
Reading: Gwamnatin Tarayya, tare da haɗin gwiwar ƙasar Birtaniya, ta kaddamar da wani sabon shafin yanar gizo domin tallafa wa malamai a faɗin Najeriya.
Share
Font ResizerAa
At'tajdid NewsAt'tajdid News
  • HomeHome
  • My Feed
  • My Interests
  • My Saves
  • History
  • Blog
Search
  • Quick Access
    • Home
    • Contact Us
    • About Us
  • Categories
    • News
    • International News
    • Video
    • Books & Journal
    • Feature/Articles
    • Lecture Audio
    • Tafsir
Have an existing account? Sign In
Follow US
At'tajdid News > Blog > News > Gwamnatin Tarayya, tare da haɗin gwiwar ƙasar Birtaniya, ta kaddamar da wani sabon shafin yanar gizo domin tallafa wa malamai a faɗin Najeriya.
News

Gwamnatin Tarayya, tare da haɗin gwiwar ƙasar Birtaniya, ta kaddamar da wani sabon shafin yanar gizo domin tallafa wa malamai a faɗin Najeriya.

Attajdid
Last updated: 2025/08/26 at 10:38 AM
Attajdid Published August 26, 2025
Share
SHARE

Gwamnatin Tarayya, tare da haɗin gwiwar ƙasar Birtaniya, ta kaddamar da wani sabon shafin yanar gizo domin tallafa wa malamai a faɗin Najeriya.

 

An kaddamar da shafin ne a ƙarƙashin Hukumar Rijistar Malamai ta Ƙasa, wato TRCN, tare da tallafin shirin Partnership for Learning for All in Nigeria na gwamnatin Birtaniya.

 

Da take jawabi a wajen taron kaddamarwar da aka gudanar a Abuja, Karamar Ministan Ilimi, Farfesa Suwaiba Ahmad, ta ce wannan sabon tsarin zai taimaka wajen adana bayanan malamai ta hanyar zamani, tare da samar da cikakken jerin sunayen malamai a ƙasar.

 

Shi ma da ya halarci taron, mai ba da shawara kan harkokin ilimi daga ofishin jakadancin Birtaniya, Ian Attfield, ya jaddada cewa akwai buƙatar malamai su samu horo mai kyau da kuma ƙwarin gwiwa a yayin gudanar da aikinsu.

 

Ya kuma bayyana cewa akwai malamai da dama a makarantu masu zaman kansu da na addinai waɗanda ba su da cikakken horo, kuma suna buƙatar tallafi.

 

Attfield ya ƙara da cewa gwamnatin Birtaniya za ta ci gaba da goyon bayan fannin ilimi a Najeriya.

You Might Also Like

NASSI Hails Governor Namadi’s Progressive Policies for Small Businesses

Ramadan Feeding: Jigawa Plans to Put 8 Million Meals on the Tables of the Need

RT Hon Dangyatin Emerged Chaiman Progressive Speakers Conference

Jigawa Appoints Emir Of Dutse As 2026 Amirul Hajji

UNICEF Urges Media to Advocate for Increased Water, Sanitation, and Hygiene Budget.

Attajdid August 26, 2025 August 26, 2025
Share This Article
Facebook Twitter Email Print
Leave a comment

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Follow US

Find US on Social Medias
Facebook Like
Twitter Follow
Youtube Subscribe
Telegram Follow

Weekly Newsletter

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

Popular News
News

287 Councillors Endorse Governor Namadi “s 2nd Term, Promised Him Nomination Form

Attajdid Attajdid June 9, 2025
GOV. LAWAL DISBURSES OVER N11 BILLION GRANTS FOR GIRLS’ EDUCATION PROJECT IN ZAMFARA
Yahudawan sahyoniyya na Isra’ila Sun Kashe Mutane 87 a Beit Lahia na Gaza
Shugaban Gwamnatin Sudan ya ce ba Zai Yiwu RSF ta Koma Matsayinta na Baya ba
2024 WAEC Result of Boy who Scored 327 in JAMB and Solved Many Past Questionsnewsmedia.ng
- Advertisement -
Ad imageAd image
Global Coronavirus Cases

Confirmed

0

Death

0

More Information:Covid-19 Statistics

Categories

  • U.K News
  • Today News
  • Hot News
  • Video

About US

Attajdid News, a Nigerian media outlet, is dedicated to fostering dialogue among diverse communities, promoting integrity, transparency, and critical thinking.

Subscribe US

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

© Foxiz News Network. Ruby Design Company. All Rights Reserved.
Welcome Back!

Sign in to your account

Lost your password?