By using this site, you agree to the Privacy Policy and Terms of Use.
Accept
At'tajdid NewsAt'tajdid NewsAt'tajdid News
Notification Show More
Font ResizerAa
  • News
    • International News
  • Video
  • Lecture Audio
    • Tafsir
  • More
    • Books & Journal
      • Feature/Articles
    • Contact
    • Search Page
    • Blog
    • About Us
Reading: Dakarun Hadaka a Gaza Sun Kai Farmaki Kan Yahudawan sahyoniya 
Share
Font ResizerAa
At'tajdid NewsAt'tajdid News
  • HomeHome
  • My Feed
  • My Interests
  • My Saves
  • History
  • Blog
Search
  • Quick Access
    • Home
    • Contact Us
    • About Us
  • Categories
    • News
    • International News
    • Video
    • Books & Journal
    • Feature/Articles
    • Lecture Audio
    • Tafsir
Have an existing account? Sign In
Follow US
At'tajdid News > Blog > International News > Dakarun Hadaka a Gaza Sun Kai Farmaki Kan Yahudawan sahyoniya 
International News

Dakarun Hadaka a Gaza Sun Kai Farmaki Kan Yahudawan sahyoniya 

Attajdid
Last updated: 2025/07/17 at 8:01 PM
Attajdid Published July 17, 2025
Share
SHARE

A wani rahoto da At-tajdid News ta samu yankin gabas ta tsakiya dakarun Al-Qassam sun kai hari kan wani jirgin ruwa dauke da sojoji biyu a unguwar Shujaiya da ke gabashin birnin Gaza.

 

Dakarun Al-Qassam sun kai harin gwiwa da rundunonin Quds sun kai hari a wani wuri da ke da suke da iko a kudancin yankin Al-Qaizan a Khan Yunis. Daga bisani suka hadu da sojojin Isra’ila a cikin motoci inda suka kai musu a yankin Al-Satar da ke Khan Yunis.

 

Asibitocin Gaza na karbar wadanda suka samu  raunuka ciki har da yara kanana ana kwantar da su a kasa a tantinan likitoci saboda yawan wadanda suka jikkata sakamakon ci gaba da yakin da ake yi na kokarin kawar da mazauna yankin Gaza daga yankin.

 

Babban Hafsan Hafsoshin Isra’ila ya bayyana  cewa “Mun riga mun mallaki kashi 75% na zirin Gaza, kuma a cikin kwanaki masu zuwa za mu san ko akwai yarjejeniya ko a’a”.

 

Mai rahoto;

M.B.S.Gama.

 

 

At-tajdid News.

You Might Also Like

Mass Turnout As Jigawa Flagg-Off 2025 Polio Immunization Campaign Targets 1.5 Million Children 

ZAMFARA STATE MUSLIMS LEAGUE FOR PEACE AND DEVELOPMENT OPEN LETTER TO TRUMP AND THE U.S.A CONGRESS:

Israel Strategies For Dividing Gaza Intro Two Zone

⭕️ Reuters, citing European and American sources

Israila ta Rushe Gidajen Falasɗinawa a Gaza, ta ƙaddamar da Sabon Hari a Khan Younis

Attajdid July 17, 2025 July 17, 2025
Share This Article
Facebook Twitter Email Print
Leave a comment

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Follow US

Find US on Social Medias
Facebook Like
Twitter Follow
Youtube Subscribe
Telegram Follow

Weekly Newsletter

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

Popular News
News

An Soke Wasu Ma’aikatu An Hade Wasu a Tarayyar Nageriya 

Attajdid Attajdid October 25, 2024
International Fistula Day: Experts Call For Public Awareness on Family Planning
Shugaban Turkiyya Erdogan ya tattauna da Shugaban Syria al Sharaa a Istanbul
Ana Cigaba da Samun Rasa Rayuka da Munanan Raunuka a Harin da Iran Take Kaiwa Isra’ila 
Gwamnatin tarayya ta yi gargadin cewa Jahohi guda tara da kuma wasu garuruwa guda 15 a fadin yankin Arewa za su fuskanci mamakon ruwan sama a tsakanin 25 ga watan Augusta zuwa 29 ga watan Augusta wanda kuma ka iya haifar da Ambaliyar ruwa
- Advertisement -
Ad imageAd image
Global Coronavirus Cases

Confirmed

0

Death

0

More Information:Covid-19 Statistics

Categories

  • U.K News
  • Today News
  • Hot News
  • Video

About US

Attajdid News, a Nigerian media outlet, is dedicated to fostering dialogue among diverse communities, promoting integrity, transparency, and critical thinking.

Subscribe US

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

© Foxiz News Network. Ruby Design Company. All Rights Reserved.
Welcome Back!

Sign in to your account

Lost your password?