By using this site, you agree to the Privacy Policy and Terms of Use.
Accept
At'tajdid NewsAt'tajdid NewsAt'tajdid News
Notification Show More
Font ResizerAa
  • News
    • International News
  • Video
  • Lecture Audio
    • Tafsir
  • More
    • Books & Journal
      • Feature/Articles
    • Contact
    • Search Page
    • Blog
    • About Us
Reading: Hamas ta sanar da kashe sojojin Isra’ila da dama da jikkata wasu
Share
Font ResizerAa
At'tajdid NewsAt'tajdid News
  • HomeHome
  • My Feed
  • My Interests
  • My Saves
  • History
  • Blog
Search
  • Quick Access
    • Home
    • Contact Us
    • About Us
  • Categories
    • News
    • International News
    • Video
    • Books & Journal
    • Feature/Articles
    • Lecture Audio
    • Tafsir
Have an existing account? Sign In
Follow US
At'tajdid News > Blog > International News > Hamas ta sanar da kashe sojojin Isra’ila da dama da jikkata wasu
International News

Hamas ta sanar da kashe sojojin Isra’ila da dama da jikkata wasu

Attajdid
Last updated: 2025/05/25 at 3:24 PM
Attajdid Published May 25, 2025
Share
SHARE

Hamas ta sanar da kashe sojojin Isra’ila da dama da jikkata wasu

 

 

Hamas ta ce dakarunta na Qassam Brigades sun yi wa sojojin na Isra’ila kwanton-ɓauna a kudancin Gaza sannan kuma suka yi amfani da bam domin tarwatsa wani gida da sojojin na Isra’ila suka ɓoye a Khan Younis

 

Yaɗa

Hamas ta sanar da kashe sojojin Isra’ila da dama da jikkata wasu

 

 

Ƙungiyar gwagwarmayar Falasɗinawa ta Hamas a ranar Lahadi ta sanar da cewa ta kashe sojojin Isra’ila da dama tare da jikkata wasu a yayin wani kwanton-ɓauna da ta yi musu a kudancin Gaza.

 

Sashen dakaru masu ɗauke da makamai na Hamas wato Qassam Brigades sun ce mayaƙansu sun tarwatsa wani gida da bam a ranar Talata, wanda a cewarsu gida ne da sojojin na Isra’ila suka ɓoye a gabashin birnin al-Qarara da ke Khan Younis.

 

Ƙungiyar Hamas ta ce sojoji da dama ne suka mutu a wurin wasu kuma suka jikkata.

 

Hamas ɗin ta ce dakarunta sun tarwatsa wata ƙofar shiga ginin na ƙarƙashin ƙasa a daidai lokacin da sojojin na Isra’ila suka isa wurin, inda aka ga jirgi mai saukar ungulu na Isra’ila na ɗaukar waɗanda suka jikkata.

 

Sojojin na Isra’ila ba su ce komai ba dangane da ikirarin na Hamas.

 

Duk da kiraye-kirayen da ake yi na tsagaita wuta, Isra’ila na ci gaba da kai hare-hare ba ƙaƙƙautawa a Gaza inda sojojin na Isra’ila suka kashe fiye da Falasɗinawa 53,900, waɗanda akasarinsu mata ne da yara.

 

A watan Nuwamban da ya gabata ne Kotun Hukunta Manyan Laifuka ta Duniya ta bayar da sammacin kama Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu da tsohon ministan tsaronsa Yoav Gallant bisa laifukan yaki da cin zarafin bil’adama a Gaza.

 

Haka kuma Isra’ila na fuskantar shari’o’i a gaban Kotun Duniya kan kisan kiyashin da take aikatawa a Gaza.

 

Mai Rahoto

Mujahid Muhammad Tasiu

AT-TAJDID NEWS

You Might Also Like

Mass Turnout As Jigawa Flagg-Off 2025 Polio Immunization Campaign Targets 1.5 Million Children 

ZAMFARA STATE MUSLIMS LEAGUE FOR PEACE AND DEVELOPMENT OPEN LETTER TO TRUMP AND THE U.S.A CONGRESS:

Israel Strategies For Dividing Gaza Intro Two Zone

⭕️ Reuters, citing European and American sources

Israila ta Rushe Gidajen Falasɗinawa a Gaza, ta ƙaddamar da Sabon Hari a Khan Younis

Attajdid May 25, 2025 May 25, 2025
Share This Article
Facebook Twitter Email Print
Leave a comment

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Follow US

Find US on Social Medias
Facebook Like
Twitter Follow
Youtube Subscribe
Telegram Follow

Weekly Newsletter

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

Popular News
News

Ansami Ambaliyar Ruwa a Maiduguri Daran Jiya

Attajdid Attajdid September 10, 2024
PRESS CONFERENCE ON BEHALF OF THE COMMISSIONER OF POLICE, KANO STATE COMMAND, CP SALMAN DOGO GARBA BY SP ABDULLAHI HARUNA KIYAWA, PPRO, ON RELENTLESS EFFORTS OF THE COMMAND IN THE FIGHT AGAINST CRIME AND CRIMINALITY IN THE STATE, HELD ON 2ND SEPTEMBER 2024 AT THE STATE HEADQUARTERS IN BOMPAI KANO
NETANYAHU YA KUDURI ANIYAR CIGABA DA OPERATION GIDEON
WANENE JABOTINSKY WANDA NETANYAHU YAKE BI  KUMA YA AJIYE TAKOBINSA?
Kashim Shettima ne Zai Wakilci Nijeriya a Taron MDD na 79
- Advertisement -
Ad imageAd image
Global Coronavirus Cases

Confirmed

0

Death

0

More Information:Covid-19 Statistics

Categories

  • U.K News
  • Today News
  • Hot News
  • Video

About US

Attajdid News, a Nigerian media outlet, is dedicated to fostering dialogue among diverse communities, promoting integrity, transparency, and critical thinking.

Subscribe US

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

© Foxiz News Network. Ruby Design Company. All Rights Reserved.
Welcome Back!

Sign in to your account

Lost your password?