By using this site, you agree to the Privacy Policy and Terms of Use.
Accept
At'tajdid NewsAt'tajdid NewsAt'tajdid News
Notification Show More
Font ResizerAa
  • News
    • International News
  • Video
  • Lecture Audio
    • Tafsir
  • More
    • Books & Journal
      • Feature/Articles
    • Contact
    • Search Page
    • Blog
    • About Us
Reading: ‘Kuɗin cizo sun hana mu kwana a gidajenmu’
Share
Font ResizerAa
At'tajdid NewsAt'tajdid News
  • HomeHome
  • My Feed
  • My Interests
  • My Saves
  • History
  • Blog
Search
  • Quick Access
    • Home
    • Contact Us
    • About Us
  • Categories
    • News
    • International News
    • Video
    • Books & Journal
    • Feature/Articles
    • Lecture Audio
    • Tafsir
Have an existing account? Sign In
Follow US
At'tajdid News > Blog > News > ‘Kuɗin cizo sun hana mu kwana a gidajenmu’
News

‘Kuɗin cizo sun hana mu kwana a gidajenmu’

Attajdid
Last updated: 2025/05/17 at 9:39 PM
Attajdid Published May 17, 2025
Share
SHARE

‘Kuɗin cizo sun hana mu kwana a gidajenmu’

 

 

A Harare, babban birnin ƙasar Zimbabwe, hukumomi na fafutikar ganin sun yaƙi ƙananan ƙwarin nan masu shan jinin ɗan’adam, wato kuɗin cizo.

 

Mazauna unguwar Mbare da ke babban birnin sun shaida wa shirin BBC na Focus on Africa Podcast cewa sun gaji da rayuwar ƙawanya da kuɗaɗen cizo suka musu.

 

“Yanzu ba ma iya bacci a gidajenmu, da zarar yamma ta yi za ka ji yara na ta ihu saboda kuɗin cizo sun addabe su, ba mu iya ziyaratar ƴan’uwanmu haka nan su ma ba su iya ziyartar mu, duk saboda kuɗin cizo,” in ji wata mata da ke zaune a unguwar.

 

Mai Rahoto

Mujahid Muhammad Tasiu

AT-TAJDID NEWS👆

You Might Also Like

Nursing Mother Inmate Freed as Jigawa NLC Women’s Wing Clears Her Court Fines

NASSI Hails Governor Namadi’s Progressive Policies for Small Businesses

Ramadan Feeding: Jigawa Plans to Put 8 Million Meals on the Tables of the Need

RT Hon Dangyatin Emerged Chaiman Progressive Speakers Conference

Jigawa Appoints Emir Of Dutse As 2026 Amirul Hajji

Attajdid May 17, 2025 May 17, 2025
Share This Article
Facebook Twitter Email Print
Leave a comment

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Follow US

Find US on Social Medias
Facebook Like
Twitter Follow
Youtube Subscribe
Telegram Follow

Weekly Newsletter

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

Popular News
News

Hon Aliyu sani Mahdakin Gini ya bayyan ficiwarsa daga Kwankwasiyya

Attajdid Attajdid November 3, 2024
Ana Kyamar Musulmai a Kasashan Turai Sabo da Yakin da Ake yi Yankin Gabas-ta-tsakiya 
Duniya ba za ta iya jiran amincewar Isra’ila don aiwatar da yarjejeniyar samar da ƙasa biyu ba a yankin kasar Palastinu — Fidan
The Gaza death toll has risen to more than 40,098 Palestinians amid Israel’s continued bombardment of the besieged enclave since October 7, says the health ministry.
Abdullahi Abbas Receives Hundreds of NNPC Decampees To APC In Dawakin Kudu LG
- Advertisement -
Ad imageAd image
Global Coronavirus Cases

Confirmed

0

Death

0

More Information:Covid-19 Statistics

Categories

  • U.K News
  • Today News
  • Hot News
  • Video

About US

Attajdid News, a Nigerian media outlet, is dedicated to fostering dialogue among diverse communities, promoting integrity, transparency, and critical thinking.

Subscribe US

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

© Foxiz News Network. Ruby Design Company. All Rights Reserved.
Welcome Back!

Sign in to your account

Lost your password?