By using this site, you agree to the Privacy Policy and Terms of Use.
Accept
At'tajdid NewsAt'tajdid NewsAt'tajdid News
Notification Show More
Font ResizerAa
  • News
    • International News
  • Video
  • Lecture Audio
    • Tafsir
  • More
    • Books & Journal
      • Feature/Articles
    • Contact
    • Search Page
    • Blog
    • About Us
Reading: Zazzabin Lassa ya kashe kimanin Mutun 22 a Nigeria – NCDC
Share
Font ResizerAa
At'tajdid NewsAt'tajdid News
  • HomeHome
  • My Feed
  • My Interests
  • My Saves
  • History
  • Blog
Search
  • Quick Access
    • Home
    • Contact Us
    • About Us
  • Categories
    • News
    • International News
    • Video
    • Books & Journal
    • Feature/Articles
    • Lecture Audio
    • Tafsir
Have an existing account? Sign In
Follow US
At'tajdid News > Blog > News > Zazzabin Lassa ya kashe kimanin Mutun 22 a Nigeria – NCDC
News

Zazzabin Lassa ya kashe kimanin Mutun 22 a Nigeria – NCDC

Attajdid
Last updated: 2025/01/23 at 7:18 PM
Attajdid Published January 23, 2025
Share
SHARE

Adadin waɗanda zazzaɓin Lassa ya kashe a Nijeriya tun daga farkon shekarar nan ya kai 22, in ji hukumar yaƙi da cututtuka masu yaɗuwa ta ƙasar, NCDC.

 

Wata sanarwar da hukumar ta fitar ranar Laraba ta ce zazzaɓin ya yaɗu zuwa jihohi bakwai a ƙasar inda aka yi wa mutum 484 da ake tsammanin sun kamu da cutar gwaji kuma aka tabbatar da cewa 143 daga cikinsu sun kamu da cutar.

 

Hukumomi dai sun amince da magunguna iri uku domin daƙile tasirin cutar.

 

A bara dai cutar ta kashe aƙalla mutum 90.

 

Zazzaɓin Lassa, cuta ce da ke yaɗuwa daga dabbobi zuwa mutane wadda aka fi samu a ƙasashen Afirka ta Yamma, kuma an fara gano ta ne a shekarar 1969 jihar Borno da ke arewa maso gabashin Nijeriya.

 

A watan Janairun 2019, gwamnatin Nijeriya ta ayyana dokar ta-ɓaci sakamakon zazzaɓin Lassa.

 

Cutar wadda ke yaɗuwa ta hanyar kashin ɓera za ta iya yaɗu daga mutum zuwa wani mutum kuma tana janyo zazzaɓi mai iya kisa.

 

Hukumomi suna kira ga mutane su kiyaye haɗuwa da ɓera da ire-irensu

 

Mai rahoto;

M.B.S.Gama.

 

 

At-tajdid News.

You Might Also Like

Speakers Forum Congratulates Kwara, Katsina Speakers for Securing Governorship, Senate Tickets

Jigawa Governor: Our One Million Votes for Tinubu Are Non-Negotiable , Irreversible

Governor Namadi Affirmed as APC Jigawa State Gubernatorial Candidate for 2027

APC Primaries: Jigawa Speaker Retains Ticket Unopposed

Nursing Mother Inmate Freed as Jigawa NLC Women’s Wing Clears Her Court Fines

Attajdid January 23, 2025 January 23, 2025
Share This Article
Facebook Twitter Email Print
Leave a comment

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Follow US

Find US on Social Medias
Facebook Like
Twitter Follow
Youtube Subscribe
Telegram Follow

Weekly Newsletter

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

Popular News
News

Sojoji Sun Kashe ’Yan Ta’adda Da Ke Shirin Kai Hari Ga Masu Gyaran Layin Lantarkin Arewa

Attajdid Attajdid November 5, 2024
Hilda Baci: Fitacciyar mai girki ta Nijeriya ta dafa buhu 200 na shinkafa a yunƙurin kafa tarihi
Sudan ta shigar da ƙorafi ga AU cewa Chadi na samar wa ‘yan tawaye makamai
[LABARAI DAGA GAZA] TAKAITATTUN LABARAI  GAME DA HALILIN DA AKE CIKI A GAZA
President Tinubu, Gov. Namadi”s Purposeful Leadership Attract Us To APC — Hon. Galambi
- Advertisement -
Ad imageAd image
Global Coronavirus Cases

Confirmed

0

Death

0

More Information:Covid-19 Statistics

Categories

  • U.K News
  • Today News
  • Hot News
  • Video

About US

Attajdid News, a Nigerian media outlet, is dedicated to fostering dialogue among diverse communities, promoting integrity, transparency, and critical thinking.

Subscribe US

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

© Foxiz News Network. Ruby Design Company. All Rights Reserved.
Welcome Back!

Sign in to your account

Lost your password?