By using this site, you agree to the Privacy Policy and Terms of Use.
Accept
At'tajdid NewsAt'tajdid NewsAt'tajdid News
Notification Show More
Font ResizerAa
  • News
    • International News
  • Video
  • Lecture Audio
    • Tafsir
  • More
    • Books & Journal
      • Feature/Articles
    • Contact
    • Search Page
    • Blog
    • About Us
Reading: Zazzabin Lassa ya kashe kimanin Mutun 22 a Nigeria – NCDC
Share
Font ResizerAa
At'tajdid NewsAt'tajdid News
  • HomeHome
  • My Feed
  • My Interests
  • My Saves
  • History
  • Blog
Search
  • Quick Access
    • Home
    • Contact Us
    • About Us
  • Categories
    • News
    • International News
    • Video
    • Books & Journal
    • Feature/Articles
    • Lecture Audio
    • Tafsir
Have an existing account? Sign In
Follow US
At'tajdid News > Blog > News > Zazzabin Lassa ya kashe kimanin Mutun 22 a Nigeria – NCDC
News

Zazzabin Lassa ya kashe kimanin Mutun 22 a Nigeria – NCDC

Attajdid
Last updated: 2025/01/23 at 7:18 PM
Attajdid Published January 23, 2025
Share
SHARE

Adadin waɗanda zazzaɓin Lassa ya kashe a Nijeriya tun daga farkon shekarar nan ya kai 22, in ji hukumar yaƙi da cututtuka masu yaɗuwa ta ƙasar, NCDC.

 

Wata sanarwar da hukumar ta fitar ranar Laraba ta ce zazzaɓin ya yaɗu zuwa jihohi bakwai a ƙasar inda aka yi wa mutum 484 da ake tsammanin sun kamu da cutar gwaji kuma aka tabbatar da cewa 143 daga cikinsu sun kamu da cutar.

 

Hukumomi dai sun amince da magunguna iri uku domin daƙile tasirin cutar.

 

A bara dai cutar ta kashe aƙalla mutum 90.

 

Zazzaɓin Lassa, cuta ce da ke yaɗuwa daga dabbobi zuwa mutane wadda aka fi samu a ƙasashen Afirka ta Yamma, kuma an fara gano ta ne a shekarar 1969 jihar Borno da ke arewa maso gabashin Nijeriya.

 

A watan Janairun 2019, gwamnatin Nijeriya ta ayyana dokar ta-ɓaci sakamakon zazzaɓin Lassa.

 

Cutar wadda ke yaɗuwa ta hanyar kashin ɓera za ta iya yaɗu daga mutum zuwa wani mutum kuma tana janyo zazzaɓi mai iya kisa.

 

Hukumomi suna kira ga mutane su kiyaye haɗuwa da ɓera da ire-irensu

 

Mai rahoto;

M.B.S.Gama.

 

 

At-tajdid News.

You Might Also Like

NASSI Hails Governor Namadi’s Progressive Policies for Small Businesses

Ramadan Feeding: Jigawa Plans to Put 8 Million Meals on the Tables of the Need

RT Hon Dangyatin Emerged Chaiman Progressive Speakers Conference

Jigawa Appoints Emir Of Dutse As 2026 Amirul Hajji

UNICEF Urges Media to Advocate for Increased Water, Sanitation, and Hygiene Budget.

Attajdid January 23, 2025 January 23, 2025
Share This Article
Facebook Twitter Email Print
Leave a comment

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Follow US

Find US on Social Medias
Facebook Like
Twitter Follow
Youtube Subscribe
Telegram Follow

Weekly Newsletter

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

Popular News
News

JIGAWA STATE AT 33: GOVERNOR NAMADI FELICITATES WITH CITIZENS

Attajdid Attajdid August 27, 2024
Gwamnatin Kano ta haramta bikin ‘ƙauyawa day’ da soke lasisin gidajen bukukuwa
Bakon Ya Sami Tarba Mai Girma Gwamnan Kano
Hezbollah ta tabbatar da kisan shugabanta Hassan Nasralla
BMZ Solicits Media Support Again Childhood Blindness In Jigawa 
- Advertisement -
Ad imageAd image
Global Coronavirus Cases

Confirmed

0

Death

0

More Information:Covid-19 Statistics

Categories

  • U.K News
  • Today News
  • Hot News
  • Video

About US

Attajdid News, a Nigerian media outlet, is dedicated to fostering dialogue among diverse communities, promoting integrity, transparency, and critical thinking.

Subscribe US

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

© Foxiz News Network. Ruby Design Company. All Rights Reserved.
Welcome Back!

Sign in to your account

Lost your password?