By using this site, you agree to the Privacy Policy and Terms of Use.
Accept
At'tajdid NewsAt'tajdid NewsAt'tajdid News
Notification Show More
Font ResizerAa
  • News
    • International News
  • Video
  • Lecture Audio
    • Tafsir
  • More
    • Books & Journal
      • Feature/Articles
    • Contact
    • Search Page
    • Blog
    • About Us
Reading: Gwamnatin Eng. Abba ta ce ta Biya Bashin Fiye da Naira Biliyan 63.5 da ta Gada Daga Gwanatin Ganduje a kano.
Share
Font ResizerAa
At'tajdid NewsAt'tajdid News
  • HomeHome
  • My Feed
  • My Interests
  • My Saves
  • History
  • Blog
Search
  • Quick Access
    • Home
    • Contact Us
    • About Us
  • Categories
    • News
    • International News
    • Video
    • Books & Journal
    • Feature/Articles
    • Lecture Audio
    • Tafsir
Have an existing account? Sign In
Follow US
At'tajdid News > Blog > News > Gwamnatin Eng. Abba ta ce ta Biya Bashin Fiye da Naira Biliyan 63.5 da ta Gada Daga Gwanatin Ganduje a kano.
News

Gwamnatin Eng. Abba ta ce ta Biya Bashin Fiye da Naira Biliyan 63.5 da ta Gada Daga Gwanatin Ganduje a kano.

Attajdid
Last updated: 2024/11/12 at 7:38 PM
Attajdid Published November 12, 2024
Share
SHARE

Gwamnatin Jihar Kano ƙarƙashin jagorancin Abba Kabir Yusuf ta ce ta biya basussukan naira biliyan N63,508,024,580.03 na cikin gida da na waje da ta gada daga gwamnatin Abdullahi Umar Ganduje.

 

Darakta Janar na Hukumar Kula da Basussuka da Jihar Kano, Dr Hamisu Sadi Ali ne ya shaida wa manema labarai hakan yayin da yake musu jawabi a kan halin da jihar ke ciki game da bashi.

 

Ya ce “A matsayina na mai kula da hukumar basussaka ta jihar nan, bari na jaddada cewa tun bayan karɓar ragamar shugabancin jihar nan a ranar 29 ga watan Mayun 2023 zuwa yanzu, gwamnatin Alhaji Abba Kabir ta NNPP, ba ta sanya hannu kan yarjejeniyar ciyo bashin ko ƙwandala ba a ciki da wajen jihar.

 

Mai Rahoto;

Zainab Sulaiman Naibawa.

 

At-tajdid News.

You Might Also Like

NASSI Hails Governor Namadi’s Progressive Policies for Small Businesses

Ramadan Feeding: Jigawa Plans to Put 8 Million Meals on the Tables of the Need

RT Hon Dangyatin Emerged Chaiman Progressive Speakers Conference

Jigawa Appoints Emir Of Dutse As 2026 Amirul Hajji

UNICEF Urges Media to Advocate for Increased Water, Sanitation, and Hygiene Budget.

Attajdid November 12, 2024 November 12, 2024
Share This Article
Facebook Twitter Email Print
Leave a comment

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Follow US

Find US on Social Medias
Facebook Like
Twitter Follow
Youtube Subscribe
Telegram Follow

Weekly Newsletter

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

Popular News
International News

Sojojin Isra’ila: Sojoji da jami’ai 695 ne aka kashe tun farkon yakin da ake yi a Gaza.

Attajdid Attajdid August 24, 2024
Sifaniya za ta karɓi tree ministocin ƙasashen Larabawa ranar Lahadi
Pressure Mounts on Sule Lamido To Quiet PDP
Gazawar gwamnonin arewa ce matsalar da yaran da aka kama suka shiga
Shugaban Kasar Turkiyya Erdogan ya Bayyana Fishinsa Kan Jami’o’in ‘Yan Koran Yahudawan sahyoniyya 
- Advertisement -
Ad imageAd image
Global Coronavirus Cases

Confirmed

0

Death

0

More Information:Covid-19 Statistics

Categories

  • U.K News
  • Today News
  • Hot News
  • Video

About US

Attajdid News, a Nigerian media outlet, is dedicated to fostering dialogue among diverse communities, promoting integrity, transparency, and critical thinking.

Subscribe US

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

© Foxiz News Network. Ruby Design Company. All Rights Reserved.
Welcome Back!

Sign in to your account

Lost your password?