By using this site, you agree to the Privacy Policy and Terms of Use.
Accept
At'tajdid NewsAt'tajdid NewsAt'tajdid News
Notification Show More
Font ResizerAa
  • News
    • International News
  • Video
  • Lecture Audio
    • Tafsir
  • More
    • Books & Journal
      • Feature/Articles
    • Contact
    • Search Page
    • Blog
    • About Us
Reading: Gwamnatin Tarayya ta roƙi sarakunan gargajiya a yankin Arewa maso Gabas da su mara baya wajen hana yaduwar kananan makamai da manyan bindigogi a yankin.
Share
Font ResizerAa
At'tajdid NewsAt'tajdid News
  • HomeHome
  • My Feed
  • My Interests
  • My Saves
  • History
  • Blog
Search
  • Quick Access
    • Home
    • Contact Us
    • About Us
  • Categories
    • News
    • International News
    • Video
    • Books & Journal
    • Feature/Articles
    • Lecture Audio
    • Tafsir
Have an existing account? Sign In
Follow US
At'tajdid News > Blog > News > Gwamnatin Tarayya ta roƙi sarakunan gargajiya a yankin Arewa maso Gabas da su mara baya wajen hana yaduwar kananan makamai da manyan bindigogi a yankin.
News

Gwamnatin Tarayya ta roƙi sarakunan gargajiya a yankin Arewa maso Gabas da su mara baya wajen hana yaduwar kananan makamai da manyan bindigogi a yankin.

Attajdid
Last updated: 2025/08/19 at 2:02 PM
Attajdid Published August 19, 2025
Share
SHARE

Gwamnatin Tarayya ta roƙi sarakunan gargajiya a yankin Arewa maso Gabas da su mara baya wajen hana yaduwar kananan makamai da manyan bindigogi a yankin.

 

 

Wannan kiran ya fito ne daga shugaban cibiyar kula da hana yaduwar makamai a shiyyar Arewa maso Gabas, Manjo Janar Abubakar Adamu mai ritaya, a lokacin da ya kai ziyara ga Shehun Borno, Abubakar Ibn Umar Garbai Al-Amin El-Kanemi, a ranar Lahadi.

 

Adamu ya ce ziyarar na da nufin kafa haɗin gwiwa tsakanin sarakunan gargajiya da ofishin mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro, domin takaita yaduwar makamai.

 

 

Ya bayyana cewa cibiyar NCCSALW wacce aka kafa a shekarar 2021, na da alhakin dakile shigo da amfani da kananan makamai da bindigogi a fadin Najeriya.

 

 

Ya kuma ja hankalin cewa yaduwar makamai ne ke haddasa matsalolin tsaro da suka hada da garkuwa da mutane, ‘yan daba, ‘yan bindiga da kuma ta’addanci a sassan ƙasar.

You Might Also Like

NASSI Hails Governor Namadi’s Progressive Policies for Small Businesses

Ramadan Feeding: Jigawa Plans to Put 8 Million Meals on the Tables of the Need

RT Hon Dangyatin Emerged Chaiman Progressive Speakers Conference

Jigawa Appoints Emir Of Dutse As 2026 Amirul Hajji

UNICEF Urges Media to Advocate for Increased Water, Sanitation, and Hygiene Budget.

Attajdid August 19, 2025 August 19, 2025
Share This Article
Facebook Twitter Email Print
Leave a comment

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Follow US

Find US on Social Medias
Facebook Like
Twitter Follow
Youtube Subscribe
Telegram Follow

Weekly Newsletter

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

Popular News
News

Nigeria To Increase Number of States to 42

Attajdid Attajdid October 26, 2025
Gwamna Yusuf Ya Kaddamar Da Shirin Inshorar Lafiya Kyauta Ga Mabukata Dubu 300
China’s Xi, Nigeria’s Tinubu pledge deeper economic ties
Dakarun Hamas Sun Kaiwa Sojojin Israel Jeran Hare-hare a Yankin Gaza
Ministan Kula da Albarkatun teku Adegboyega Oyetola ya sha Alwashin rage dogaron Nigeria akan shigo da kifi daga kasashen ketare ta hanyar habaka noman kifi a cikin gida tare da kyautata fasahar kiwon kifi a fadin Nigeria.
- Advertisement -
Ad imageAd image
Global Coronavirus Cases

Confirmed

0

Death

0

More Information:Covid-19 Statistics

Categories

  • U.K News
  • Today News
  • Hot News
  • Video

About US

Attajdid News, a Nigerian media outlet, is dedicated to fostering dialogue among diverse communities, promoting integrity, transparency, and critical thinking.

Subscribe US

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

© Foxiz News Network. Ruby Design Company. All Rights Reserved.
Welcome Back!

Sign in to your account

Lost your password?