By using this site, you agree to the Privacy Policy and Terms of Use.
Accept
At'tajdid NewsAt'tajdid NewsAt'tajdid News
Notification Show More
Font ResizerAa
  • News
    • International News
  • Video
  • Lecture Audio
    • Tafsir
  • More
    • Books & Journal
      • Feature/Articles
    • Contact
    • Search Page
    • Blog
    • About Us
Reading: Malaman Addini Na Yaudarar Mabiyansu Saboda Abin Duniya — Sarkin Musulmi 
Share
Font ResizerAa
At'tajdid NewsAt'tajdid News
  • HomeHome
  • My Feed
  • My Interests
  • My Saves
  • History
  • Blog
Search
  • Quick Access
    • Home
    • Contact Us
    • About Us
  • Categories
    • News
    • International News
    • Video
    • Books & Journal
    • Feature/Articles
    • Lecture Audio
    • Tafsir
Have an existing account? Sign In
Follow US
At'tajdid News > Blog > News > Malaman Addini Na Yaudarar Mabiyansu Saboda Abin Duniya — Sarkin Musulmi 
News

Malaman Addini Na Yaudarar Mabiyansu Saboda Abin Duniya — Sarkin Musulmi 

Attajdid
Last updated: 2024/11/05 at 9:33 PM
Attajdid Published November 5, 2024
Share
SHARE

Sarkin Musulmi, Muhammad Sa’ad Abubakar III, ya zargi malaman addini da yaudarar mabiyansu domin samun abin duniya.

 

 

Sarkin Musulmi, wanda kuma shi ne Shugaban Majalisar Koli ta Harkokin Addinin Musulunci ta Najeriya (NSCIA), ya gargaɗe su a kan hakan sannan ya umarce su da su tuba, su riƙa gudunar da wa’azi ta hanyar ingantacciyar koyarwar Musulunci don gina al’umma ta gari.

 

Ya bayyana haka ne a wajen taron yankin kan rikicin da ke haifar da sauyin yanayi a Arewacin Najeriya, wanda aka gudanar ranar Litinin a Kaduna.

 

Kamfanin dillancin labarai na Najeriya (NAN) ya ruwaito cewa, ofishin kula da addinai na Jihar Kaduna tare da haɗin gwiwar International Alert ne suka shirya taron.

 

Mai Rahoto

Mujahid Muhammad Tasiu

You Might Also Like

NASSI Hails Governor Namadi’s Progressive Policies for Small Businesses

Ramadan Feeding: Jigawa Plans to Put 8 Million Meals on the Tables of the Need

RT Hon Dangyatin Emerged Chaiman Progressive Speakers Conference

Jigawa Appoints Emir Of Dutse As 2026 Amirul Hajji

UNICEF Urges Media to Advocate for Increased Water, Sanitation, and Hygiene Budget.

Attajdid November 5, 2024 November 5, 2024
Share This Article
Facebook Twitter Email Print
Leave a comment

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Follow US

Find US on Social Medias
Facebook Like
Twitter Follow
Youtube Subscribe
Telegram Follow

Weekly Newsletter

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

Popular News
News

MUHAMMAD DAHIR AHMAD YA KAI ZIYARA GIDAN RADIYON HADIN KAI DA KE MAIDUGURI

Attajdid Attajdid December 26, 2024
Yahudawan sahyoniyya na Isra’ila Sun Kashe Mutane 87 a Beit Lahia na Gaza
Kotu Ta Tasa keyar Wani  Alƙalin Bogi Gidan Gyaran Hali a Kano
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum ya yi kira da a sake fasalin tsarin ilimi don ya zo daidai da muradun fasahar zamani, kere-kere da cigaban zamani
Ƙungiyar Afenifere ta soki Tinubu kan fifita Yarabawa a muƙamai
- Advertisement -
Ad imageAd image
Global Coronavirus Cases

Confirmed

0

Death

0

More Information:Covid-19 Statistics

Categories

  • U.K News
  • Today News
  • Hot News
  • Video

About US

Attajdid News, a Nigerian media outlet, is dedicated to fostering dialogue among diverse communities, promoting integrity, transparency, and critical thinking.

Subscribe US

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

© Foxiz News Network. Ruby Design Company. All Rights Reserved.
Welcome Back!

Sign in to your account

Lost your password?