By using this site, you agree to the Privacy Policy and Terms of Use.
Accept
At'tajdid NewsAt'tajdid NewsAt'tajdid News
Notification Show More
Font ResizerAa
  • News
    • International News
  • Video
  • Lecture Audio
    • Tafsir
  • More
    • Books & Journal
      • Feature/Articles
    • Contact
    • Search Page
    • Blog
    • About Us
Reading: Kotu Ta Dage Ci Gaba Da Sauraren Shaidu A Shari’ar Da Ake Zargin Matashin Da Ya Cinnawa Masallata Wuta A Kano
Share
Font ResizerAa
At'tajdid NewsAt'tajdid News
  • HomeHome
  • My Feed
  • My Interests
  • My Saves
  • History
  • Blog
Search
  • Quick Access
    • Home
    • Contact Us
    • About Us
  • Categories
    • News
    • International News
    • Video
    • Books & Journal
    • Feature/Articles
    • Lecture Audio
    • Tafsir
Have an existing account? Sign In
Follow US
At'tajdid News > Blog > News > Kotu Ta Dage Ci Gaba Da Sauraren Shaidu A Shari’ar Da Ake Zargin Matashin Da Ya Cinnawa Masallata Wuta A Kano
News

Kotu Ta Dage Ci Gaba Da Sauraren Shaidu A Shari’ar Da Ake Zargin Matashin Da Ya Cinnawa Masallata Wuta A Kano

Attajdid
Last updated: 2024/10/19 at 9:05 PM
Attajdid Published October 19, 2024
Share
SHARE

An sake Gurfanar da matashinnan, Mai suna Shafi’u Abubakar, a gaban babbar Kotun Shari’ar addinin musulinci dake zaman ta, a Rijiyar Zaki Kano, bisa Zarginsa da cinnawa masallata.

 

A zaman Kotun na ranar Laraba, lauyan Gwamnatin jahar Kano, barista Salisu Mohammed Tahir, ya rokon kotun ta ba wa Dagacin Garin da lamarin ya Faru, umarnin gayyato wasu shaidu guda biyu don bayar da shaida kan Zargin da ake Yi wa Wanda ake kara.

 

Lauyar dake kare Wanda ake Zargin barista Hasiya Muhd Imam, ba ta Yi suka ba kan rokon.

 

IDONGARI.NG, ta ruwaito cewa lauyoyin dake gabatar kara sun niyyar Jin shaidunsu a wannan rana da kotun ta Sanya don ci gaba da sauraren Shari’ar, sai dai ragowar shaidun 2 ba su samu damar zuwa ba.

 

Haka zalika lauyan Gwamnatin jahar Kano, ya shaida wa kotun cewar , akwai Wani jami’in Dan Sandan da ya gudanar da bincike.

 

Saboda haka ne muka roki Kotun ta Sanya mana wata rana don karasa gabatar da shaidun mu.

 

” Fatan mu shi ne wadannan shaidu na mu kamar yadda suka je suka bayar da bayanan abunda ya Faru ga jami’an Yan Sanda haka muke so su ba wa Kotu domin adalci Ake so” Lauyan Gwamnatin Kano “.

 

Lauyan Gwamnatin ya ce dalilin ya sa , suka roki Kotun ta aikawa Dagacin Takaddar da kanta shi ne, saboda mutanen Garin sune masu hakki.

 

Anata bangaren lauyar dake Wanda Ake Zargin, barista Hasiya Muhd Imam, ta ce fatan shi ne Kotu ta Yi adalci.

 

Idan ba a manta ba IDONGARI.ng, ta ruwaito cewa ana zargin Shafi’u Abubakar, da zuba Fetur a cikin Wani masallaci sannan ya cinna wuta, Inda masallata sama da 20 suka rasu.

 

Mai Shari’a Halhalatul Kuza’i Zaariyya, ya dage ci gaban Shari’ar zuwa ranar 30 ga watan Oktoba 2024.

 

Idongari.ng

 

Mai rahoto;

Salihu Garba.

 

At-tajdid News.

You Might Also Like

NASSI Hails Governor Namadi’s Progressive Policies for Small Businesses

Ramadan Feeding: Jigawa Plans to Put 8 Million Meals on the Tables of the Need

RT Hon Dangyatin Emerged Chaiman Progressive Speakers Conference

Jigawa Appoints Emir Of Dutse As 2026 Amirul Hajji

UNICEF Urges Media to Advocate for Increased Water, Sanitation, and Hygiene Budget.

Attajdid October 19, 2024 October 19, 2024
Share This Article
Facebook Twitter Email Print
Leave a comment

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Follow US

Find US on Social Medias
Facebook Like
Twitter Follow
Youtube Subscribe
Telegram Follow

Weekly Newsletter

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

Popular News
International News

KUNGIYAR HAMAS TA TURO SAKO ZUWA GA MUTANEN DUNIYA”

Attajdid Attajdid August 21, 2024
Sojojin Nijeriya Shida da ‘Yan Boko Haram 34 Sun Mutu a Wata Arangama a Borno
‘Yan Nijeriya na da Zaɓin Sayen Litar Fetur a Kan N1000 ko Iskar Gas ta CNG a Kan N200: Tinubu
AMBALIYAR RUWA A GARIN MAIDUGURI
Turkish Airlines ya Koma Zırga-zırga Zuwa Syria Bayan Shafe Shekaru 11 da Dakatarwa
- Advertisement -
Ad imageAd image
Global Coronavirus Cases

Confirmed

0

Death

0

More Information:Covid-19 Statistics

Categories

  • U.K News
  • Today News
  • Hot News
  • Video

About US

Attajdid News, a Nigerian media outlet, is dedicated to fostering dialogue among diverse communities, promoting integrity, transparency, and critical thinking.

Subscribe US

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

© Foxiz News Network. Ruby Design Company. All Rights Reserved.
Welcome Back!

Sign in to your account

Lost your password?