By using this site, you agree to the Privacy Policy and Terms of Use.
Accept
At'tajdid NewsAt'tajdid NewsAt'tajdid News
Notification Show More
Font ResizerAa
  • News
    • International News
  • Video
  • Lecture Audio
    • Tafsir
  • More
    • Books & Journal
      • Feature/Articles
    • Contact
    • Search Page
    • Blog
    • About Us
Reading: Makomar Najeriya na hannun matasa
Share
Font ResizerAa
At'tajdid NewsAt'tajdid News
  • HomeHome
  • My Feed
  • My Interests
  • My Saves
  • History
  • Blog
Search
  • Quick Access
    • Home
    • Contact Us
    • About Us
  • Categories
    • News
    • International News
    • Video
    • Books & Journal
    • Feature/Articles
    • Lecture Audio
    • Tafsir
Have an existing account? Sign In
Follow US
At'tajdid News > Blog > News > Makomar Najeriya na hannun matasa
News

Makomar Najeriya na hannun matasa

Attajdid
Last updated: 2025/08/25 at 12:08 PM
Attajdid Published August 25, 2025
Share
SHARE

Makomar Najeriya na hannun matasa

Malaman addinin Musulunci da shugabannin al’umma sun buƙaci matasan Najeriya da su rungumi rayuwa mai ma’ana bisa koyarwar addini, suna gargaɗi cewa watsi da tarbiyyarsu…

 

Malaman addinin Musulunci da shugabannin al’umma sun buƙaci matasan Najeriya da su rungumi rayuwa mai ma’ana bisa koyarwar addini, suna gargaɗi cewa watsi da tarbiyyarsu na iya jefa makomar ƙasa cikin haɗari.

 

An yi wannan kira ne a taron ’Light of Guidance Youth Conference 2025’ da aka gudanar a Abuja, wanda ƙungiyoyin Light of Guidance Foundation da Ma’aruf Foundation suka shirya.

 

Uwargidan Gwamnan Jihar Yobe, Hajiya Hafsat Kollere-Buni, ta shaida wa mahalarta taron cewa matasa su ne “kadarar ƙasa mafi daraja,” don haka dole a jagorance su da koyarwar Musulunci domin su jagoranci al’ummarsu cikin mutunci.

 

“Idan muka jagorance su bisa koyarwar Musulunci, za su kai al’ummarmu gaba cikin martaba da mutunci. Amma idan muka yi watsi da su, muna iya rasa makomarsu da ma tamu baki daya,” in ji ta.

 

Daraktan Gudanarwa na Gidauniyar Light of Guidance, Mohammad Khamis Ahmad, ya ce an shirya taron ne domin magance rashin tsari da manufar rayuwa da ya karaɗe matasa.

 

Sauran masu jawabi sun haɗa da Shugaban Islamic Media Nigeria, Aliyu Rashid Makarifi, wanda ya ce matasan yau su ne shugabannin gobe, a yayin da da Farfesa a fannin Tattalin Arziki a Jami’ar Nile, Ahmed Adamu, ya gargaɗi game da tasirin kafofin sada zumunta da son kayan duniya.

 

Taron ya kunshi laccoci, tattaunawa da domin ƙarfafa tarbiyyar addini da na halin kirki a tsakanin matasa.

 

Mai rahoto

Mustapha Garba Usman

You Might Also Like

Speakers Forum Congratulates Kwara, Katsina Speakers for Securing Governorship, Senate Tickets

Jigawa Governor: Our One Million Votes for Tinubu Are Non-Negotiable , Irreversible

Governor Namadi Affirmed as APC Jigawa State Gubernatorial Candidate for 2027

APC Primaries: Jigawa Speaker Retains Ticket Unopposed

Nursing Mother Inmate Freed as Jigawa NLC Women’s Wing Clears Her Court Fines

Attajdid August 25, 2025 August 25, 2025
Share This Article
Facebook Twitter Email Print
Leave a comment

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Follow US

Find US on Social Medias
Facebook Like
Twitter Follow
Youtube Subscribe
Telegram Follow

Weekly Newsletter

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

Popular News
News

Shugaban Turkiyya Erdogan ya tattauna da Shugaban Syria al Sharaa a Istanbul

Attajdid Attajdid May 25, 2025
Kungiyar Jama’atut Tajdidil Islamy (JTI) Yankin Kano ta Gabas ta Gabatar da Taron Karawa Juna Sani Akan Tarbiyya da Shaye-shaye Kayan Maye
Ghana ta kama baƙin haure 2,000 a ƙoƙarinta na yaƙi da bara a ƙasar
Kotu Ta Tasa keyar Wani  Alƙalin Bogi Gidan Gyaran Hali a Kano
95 Injured 50 In Jigawa Petroleum Tanker Explosion 
- Advertisement -
Ad imageAd image
Global Coronavirus Cases

Confirmed

0

Death

0

More Information:Covid-19 Statistics

Categories

  • U.K News
  • Today News
  • Hot News
  • Video

About US

Attajdid News, a Nigerian media outlet, is dedicated to fostering dialogue among diverse communities, promoting integrity, transparency, and critical thinking.

Subscribe US

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

© Foxiz News Network. Ruby Design Company. All Rights Reserved.
Welcome Back!

Sign in to your account

Lost your password?