By using this site, you agree to the Privacy Policy and Terms of Use.
Accept
At'tajdid NewsAt'tajdid NewsAt'tajdid News
Notification Show More
Font ResizerAa
  • News
    • International News
  • Video
  • Lecture Audio
    • Tafsir
  • More
    • Books & Journal
      • Feature/Articles
    • Contact
    • Search Page
    • Blog
    • About Us
Reading: Rahotan Yadda Aka Wayi Gari a Yankin Gaza
Share
Font ResizerAa
At'tajdid NewsAt'tajdid News
  • HomeHome
  • My Feed
  • My Interests
  • My Saves
  • History
  • Blog
Search
  • Quick Access
    • Home
    • Contact Us
    • About Us
  • Categories
    • News
    • International News
    • Video
    • Books & Journal
    • Feature/Articles
    • Lecture Audio
    • Tafsir
Have an existing account? Sign In
Follow US
At'tajdid News > Blog > News > Rahotan Yadda Aka Wayi Gari a Yankin Gaza
News

Rahotan Yadda Aka Wayi Gari a Yankin Gaza

Attajdid
Last updated: 2025/08/25 at 10:41 AM
Attajdid Published August 25, 2025
Share
SHARE

Rahotan Yadda Aka Wayi Gari a Yankin Gaza

Gaza Now ta ruwaito cewa al’amura sun kara tsananta a cikin Zirin Gaza yayin da hare-haren Isra’ila ke ci gaba da jefa fararen hula cikin mawuyacin hali.

Rahotanni sun tabbatar da cewa an yi mummunar kisan gilla a cikin sansanonin ‘yan gudun hijira, inda mutane da dama suka mutu tare da samun raunuka sakamakon hare-haren da dakarun Isra’ila suka kai.

A arewacin Gaza, a wajen rabon tallafin abinci a Zikim, daruruwan fararen hula da ke fama da yunwa sun hallaka yayin da suke cikin jerin neman abinci, bayan harin da sojojin mamaya suka kai musu.

Haka kuma, gidajen jama’a sun ci gaba da rushewa, lamarin da ya tilasta dubban mutane kafa tantuna a bakin tekun Gaza, a karkashin mawuyacin yanayi na yunwa da talauci.

A wajen Gaza kuwa, al’ummar Mexico sun gudanar da zanga-zangar adawa da kisan kiyashi, inda suka kai farmaki suka kona safarar Isra’ila a Mexico City, a matsayin martani ga abin da suka kira laifukan yaki da yunwar da ake jefa Falasdinawa a ciki.

Daga cikin Gaza kuma, rahotanni sun bayyana yunkurin ceto wani karamin yaro da ya samu raunuka sakamakon harin da Isra’ila ta kai a yankin al-Karama da ke arewacin Gaza.

Mai rahoto;
M.B.S.Gama.

At-tajdid News.

You Might Also Like

NASSI Hails Governor Namadi’s Progressive Policies for Small Businesses

Ramadan Feeding: Jigawa Plans to Put 8 Million Meals on the Tables of the Need

RT Hon Dangyatin Emerged Chaiman Progressive Speakers Conference

Jigawa Appoints Emir Of Dutse As 2026 Amirul Hajji

UNICEF Urges Media to Advocate for Increased Water, Sanitation, and Hygiene Budget.

Attajdid August 25, 2025 August 25, 2025
Share This Article
Facebook Twitter Email Print
Leave a comment

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Follow US

Find US on Social Medias
Facebook Like
Twitter Follow
Youtube Subscribe
Telegram Follow

Weekly Newsletter

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

Popular News
News

Harin Boko Haram ya tilasta wa ɗaruruwan mutane tserewa a Borno

Attajdid Attajdid May 25, 2025
Turkish President Tayyip Erdogan
KANO PENSIONER DONATES GRATUITY FOR MOSQUE PROJECT 
Matatar man Isra’ila ta daina aiki bayan sabon harin Iran.
Trump ya Nuna Shakku Kan Yarjejeniyar Tsagaita Wuta a Gaza
- Advertisement -
Ad imageAd image
Global Coronavirus Cases

Confirmed

0

Death

0

More Information:Covid-19 Statistics

Categories

  • U.K News
  • Today News
  • Hot News
  • Video

About US

Attajdid News, a Nigerian media outlet, is dedicated to fostering dialogue among diverse communities, promoting integrity, transparency, and critical thinking.

Subscribe US

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

© Foxiz News Network. Ruby Design Company. All Rights Reserved.
Welcome Back!

Sign in to your account

Lost your password?