By using this site, you agree to the Privacy Policy and Terms of Use.
Accept
At'tajdid NewsAt'tajdid NewsAt'tajdid News
Notification Show More
Font ResizerAa
  • News
    • International News
  • Video
  • Lecture Audio
    • Tafsir
  • More
    • Books & Journal
      • Feature/Articles
    • Contact
    • Search Page
    • Blog
    • About Us
Reading: Gwamnatin tarayya ta cire sama da naira biliyan 256 daga rabon kudaden man fetur na wata-wata, a kashi na farko na rabin shekarar 2025 domin aiwatar da ayyukan gine-ginen bututun gas a faɗin ƙasar nan.
Share
Font ResizerAa
At'tajdid NewsAt'tajdid News
  • HomeHome
  • My Feed
  • My Interests
  • My Saves
  • History
  • Blog
Search
  • Quick Access
    • Home
    • Contact Us
    • About Us
  • Categories
    • News
    • International News
    • Video
    • Books & Journal
    • Feature/Articles
    • Lecture Audio
    • Tafsir
Have an existing account? Sign In
Follow US
At'tajdid News > Blog > Uncategorized > Gwamnatin tarayya ta cire sama da naira biliyan 256 daga rabon kudaden man fetur na wata-wata, a kashi na farko na rabin shekarar 2025 domin aiwatar da ayyukan gine-ginen bututun gas a faɗin ƙasar nan.
Uncategorized

Gwamnatin tarayya ta cire sama da naira biliyan 256 daga rabon kudaden man fetur na wata-wata, a kashi na farko na rabin shekarar 2025 domin aiwatar da ayyukan gine-ginen bututun gas a faɗin ƙasar nan.

Attajdid
Last updated: 2025/08/19 at 7:40 AM
Attajdid Published August 19, 2025
Share
SHARE

Gwamnatin tarayya ta cire sama da naira biliyan 256 daga rabon kudaden man fetur na wata-wata, a kashi na farko na rabin shekarar 2025 domin aiwatar da ayyukan gine-ginen bututun gas a faɗin ƙasar nan.

 

Binciken rahoton wata-wata na FAAC tsakanin watan Janairu zuwa Yuni ya nuna cewa adadin kuɗin da aka cire ya rika sauyawa, inda watan Yuni ya fi kowanne hawa da kashi 60.38 cikin ɗari a cikin wata guda.

 

Wannan na zuwa ne a daidai lokacin da gwamnati ke shirin sake duba tsarin cire kuɗi da kuma adana wasu kaso na kudaden shiga.

 

A cewar jaridar PUNCH, ayyukan da ake aiwatarwa sun shafi dukkanin yankunan siyasa guda shida na ƙasar, domin cike gibi a harkar samar da iskar gas.

 

An kafa majalisar kula da asusun MDGIF a 2023 karkashin shugabancin Ministan Gas, Ekperikpe Ekpo, tare da hukumar NMDPRA a matsayin mai gudanarwa.

 

Asusun na da nufin jawo sama da Dala biliyan 575 na jari domin bunƙasa harkar gas, ya kuma tabbatar da gina ƙarin kayayyakin more rayuwa da za su ƙarfafa kasuwar gas a Najeriya. Sai dai asusun, wanda a asali aka tsara shi ya dogara da kuɗin da ake cirowa daga kan farashin sayar da man fetur da iskar gas, sai dai yanzu ya fi dogaro ne da rabon da ake cirewa daga kuɗin gwamnati.

You Might Also Like

TRUMP AND CHRISTIAN GENOCIDE IN NIGERIA

TRUMP AND CHRISTIAN GENOCIDE IN NIGERIA

2025 World Sight Day: NOA Advocates Eye Healthcare Consciousness 

ZANGA-ZANGA A SOKOTO: JAMA’A NA KUKAN TSARO, GOMNATI NA DAUKAR SABON MATAKI

The 2009 ASUU Agreement and the FGN’s Endless Broken Promises

Attajdid August 19, 2025 August 19, 2025
Share This Article
Facebook Twitter Email Print
Leave a comment

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Follow US

Find US on Social Medias
Facebook Like
Twitter Follow
Youtube Subscribe
Telegram Follow

Weekly Newsletter

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

Popular News
News

Gwamnatin tarayya ta ce ta kudiri aniyar aiwatar da sauye-sauye da za su kyautata walwala da kwarewar ma’aikatan Jinya

Attajdid Attajdid August 4, 2025
Ambaliya ta kashe mutane da dama a Jihar Neja
Ko ECOWAS za ta iya jure wa ƙalubalen da ke gabanta?
Gwamnatin Katsina ta Bayar da Umarnin Rufe Makarantun Koyon Aikin Lafiya Masu Zaman Kansu
Ministan Kula da Albarkatun teku Adegboyega Oyetola ya sha Alwashin rage dogaron Nigeria akan shigo da kifi daga kasashen ketare ta hanyar habaka noman kifi a cikin gida tare da kyautata fasahar kiwon kifi a fadin Nigeria.
- Advertisement -
Ad imageAd image
Global Coronavirus Cases

Confirmed

0

Death

0

More Information:Covid-19 Statistics

Categories

  • U.K News
  • Today News
  • Hot News
  • Video

About US

Attajdid News, a Nigerian media outlet, is dedicated to fostering dialogue among diverse communities, promoting integrity, transparency, and critical thinking.

Subscribe US

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

© Foxiz News Network. Ruby Design Company. All Rights Reserved.
Welcome Back!

Sign in to your account

Lost your password?