By using this site, you agree to the Privacy Policy and Terms of Use.
Accept
At'tajdid NewsAt'tajdid NewsAt'tajdid News
Notification Show More
Font ResizerAa
  • News
    • International News
  • Video
  • Lecture Audio
    • Tafsir
  • More
    • Books & Journal
      • Feature/Articles
    • Contact
    • Search Page
    • Blog
    • About Us
Reading: Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya aike da sakon ta’aziyya a kasar Ghana
Share
Font ResizerAa
At'tajdid NewsAt'tajdid News
  • HomeHome
  • My Feed
  • My Interests
  • My Saves
  • History
  • Blog
Search
  • Quick Access
    • Home
    • Contact Us
    • About Us
  • Categories
    • News
    • International News
    • Video
    • Books & Journal
    • Feature/Articles
    • Lecture Audio
    • Tafsir
Have an existing account? Sign In
Follow US
At'tajdid News > Blog > International News > Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya aike da sakon ta’aziyya a kasar Ghana
International News

Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya aike da sakon ta’aziyya a kasar Ghana

Attajdid
Last updated: 2025/08/07 at 10:29 AM
Attajdid Published August 7, 2025
Share
SHARE

Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya aike da sakon ta’aziyya mai cike da alhini ga Shugaban Ghana, John Mahama, da al’ummar kasar, sakamakon hatsarin jirgin sama da ya yi sanadin mutuwar ministoci biyu na majalisar zartarwa da wasu mutane shida.

 

A cewar rahotanni, hatsarin ya yi sanadin mutuwar Ministan Tsaro na Ghana, Edward Omane Boamah, da Ministan Muhalli, Ibrahim Murtala Muhammed, tare da wasu mutane shida, inda aka bayyana cewa suna kan aikinsu na gwamnati lokacin da hatsarin ya faru.

 

A cikin wata sanarwa da mai ba shugaban Najeriya shawara kan harkokin yada labarai da dabaru, Bayo Onanuga, ya fitar a jiya, Shugaba Tinubu ya ce gwamnatin Najeriya da al’ummarta na tare da Ghana a wannan lokaci na jimami da alhini.

 

Shugaba Tinubu ya bayyana lamarin a matsayin babban rashi ga kasar Ghana, tare da jajanta wa iyalan mamatan da daukacin al’ummar kasar, yana mai cewa su Kara hakuri da juriya, ganin cewa wadanda suka rasu sun mutu ne a yayin gudanar da hidimar kasa cikin kishin kasa da sadaukarwa.

Nura Abubakar Musa

 

At’tajdid News

You Might Also Like

Mass Turnout As Jigawa Flagg-Off 2025 Polio Immunization Campaign Targets 1.5 Million Children 

ZAMFARA STATE MUSLIMS LEAGUE FOR PEACE AND DEVELOPMENT OPEN LETTER TO TRUMP AND THE U.S.A CONGRESS:

Israel Strategies For Dividing Gaza Intro Two Zone

⭕️ Reuters, citing European and American sources

Israila ta Rushe Gidajen Falasɗinawa a Gaza, ta ƙaddamar da Sabon Hari a Khan Younis

Attajdid August 7, 2025 August 7, 2025
Share This Article
Facebook Twitter Email Print
Leave a comment

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Follow US

Find US on Social Medias
Facebook Like
Twitter Follow
Youtube Subscribe
Telegram Follow

Weekly Newsletter

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

Popular News
International News

Dakarun Al-Qassam Sun Kaiwa ‘Yan Kama Wuri Zauna a yankin Gaza Wasu Jeran Hare-hare

Attajdid Attajdid August 9, 2025
Aljeriya ta Buƙaci Faransa ta Amince ta Aikata Laifuka a Lokacin Mulkin Mallaka
Yahudawan Sahyoniyya Sun Kashe Saban Shugaban Hezbollah
DG Due Process Warns Contractors Against Forgery, as Jigawa Awards N220 Billion Road Projects.
Macky Sall: Tsohon Shugaban Ƙasar Senegal zai yi takarar ɗan Majalisar Dokoki
- Advertisement -
Ad imageAd image
Global Coronavirus Cases

Confirmed

0

Death

0

More Information:Covid-19 Statistics

Categories

  • U.K News
  • Today News
  • Hot News
  • Video

About US

Attajdid News, a Nigerian media outlet, is dedicated to fostering dialogue among diverse communities, promoting integrity, transparency, and critical thinking.

Subscribe US

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

© Foxiz News Network. Ruby Design Company. All Rights Reserved.
Welcome Back!

Sign in to your account

Lost your password?