By using this site, you agree to the Privacy Policy and Terms of Use.
Accept
At'tajdid NewsAt'tajdid NewsAt'tajdid News
Notification Show More
Font ResizerAa
  • News
    • International News
  • Video
  • Lecture Audio
    • Tafsir
  • More
    • Books & Journal
      • Feature/Articles
    • Contact
    • Search Page
    • Blog
    • About Us
Reading: Ana Cigaba da Kaiwa Juna Hari Tsakanin Isr@’ila da Dakarun Muk’awama a Gaza
Share
Font ResizerAa
At'tajdid NewsAt'tajdid News
  • HomeHome
  • My Feed
  • My Interests
  • My Saves
  • History
  • Blog
Search
  • Quick Access
    • Home
    • Contact Us
    • About Us
  • Categories
    • News
    • International News
    • Video
    • Books & Journal
    • Feature/Articles
    • Lecture Audio
    • Tafsir
Have an existing account? Sign In
Follow US
At'tajdid News > Blog > International News > Ana Cigaba da Kaiwa Juna Hari Tsakanin Isr@’ila da Dakarun Muk’awama a Gaza
International News

Ana Cigaba da Kaiwa Juna Hari Tsakanin Isr@’ila da Dakarun Muk’awama a Gaza

Attajdid
Last updated: 2025/06/26 at 5:27 AM
Attajdid Published June 26, 2025
Share
SHARE

Dai-dai lokacin da Amurka take k’ok’arin tabbatar da yarjejeniyar tsagaita wuta tsakanin Isra’ila da Iran ta tabbata.

 

A yankin Gaza ana ci gaba da samun kaiwa juna hari tsakanin dakarun muk’awama da Yahudawan s

Sahayoniya.

 

Kamar yadda majiyar At-tajdid News ta yankin Gabas ta tsakiya ta samu daga hukumar lafiya ta yankin, Isr@’ila ta kai hari ranar laraba da safe a yankin Zirin Gaza da ya yi sanadiyar mutuwar mutane 51 da kuma samun mutane 14 da suke karbar agaji a wajan ma’aikatan lafiya.

 

Saraya al-Quds sun kai wa motocin ‘yan kama wuri zauna hari da ya yi sandiyar lalacewar motocina yankin Abasan al-Kabira da ke gabashin Khan Yunus. A wani kwantan b’auna da Al-Qassam Brigades ta kai wa wani jirgin ruwan yahudawan sahayoniya hari, tare da k’ona shi da ma’aikatansa a yankin Khan Yunis.

 

Mai rahoto,

M.B.S.Gama.

 

 

At-tajdid News.

You Might Also Like

Mass Turnout As Jigawa Flagg-Off 2025 Polio Immunization Campaign Targets 1.5 Million Children 

ZAMFARA STATE MUSLIMS LEAGUE FOR PEACE AND DEVELOPMENT OPEN LETTER TO TRUMP AND THE U.S.A CONGRESS:

Israel Strategies For Dividing Gaza Intro Two Zone

⭕️ Reuters, citing European and American sources

Israila ta Rushe Gidajen Falasɗinawa a Gaza, ta ƙaddamar da Sabon Hari a Khan Younis

Attajdid June 26, 2025 June 26, 2025
Share This Article
Facebook Twitter Email Print
Leave a comment

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Follow US

Find US on Social Medias
Facebook Like
Twitter Follow
Youtube Subscribe
Telegram Follow

Weekly Newsletter

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

Popular News
News

Biyan kudaden jarabawar NBAIS – NAPAIS ta yaba wa Gwamnatin Jihar Kano

Attajdid Attajdid November 4, 2025
Jam’iyyar NNPP wadda Dakta Boniface Aniebonam ya kafa a shekarar 2001, ta samu ƙarfi sosai a Jihar Kano bayan tsohon Gwamna Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya shiga cikinta a shekarar 2022 tare da mabiyansa na Kwankwasiyya.
An sake kama fursunoni 51 da suka tsere daga gidan yarin Maiduguri
Jigawa first lady distributes 60,000 exercise books to pupils In Jigawa
Ƴanbindiga sun cinna wa gonaki wuta a jihar Zamfara
- Advertisement -
Ad imageAd image
Global Coronavirus Cases

Confirmed

0

Death

0

More Information:Covid-19 Statistics

Categories

  • U.K News
  • Today News
  • Hot News
  • Video

About US

Attajdid News, a Nigerian media outlet, is dedicated to fostering dialogue among diverse communities, promoting integrity, transparency, and critical thinking.

Subscribe US

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

© Foxiz News Network. Ruby Design Company. All Rights Reserved.
Welcome Back!

Sign in to your account

Lost your password?