By using this site, you agree to the Privacy Policy and Terms of Use.
Accept
At'tajdid NewsAt'tajdid NewsAt'tajdid News
Notification Show More
Font ResizerAa
  • News
    • International News
  • Video
  • Lecture Audio
    • Tafsir
  • More
    • Books & Journal
      • Feature/Articles
    • Contact
    • Search Page
    • Blog
    • About Us
Reading: Rasha ta hallaka mutum 12 a wani sabon hari a Ukraine
Share
Font ResizerAa
At'tajdid NewsAt'tajdid News
  • HomeHome
  • My Feed
  • My Interests
  • My Saves
  • History
  • Blog
Search
  • Quick Access
    • Home
    • Contact Us
    • About Us
  • Categories
    • News
    • International News
    • Video
    • Books & Journal
    • Feature/Articles
    • Lecture Audio
    • Tafsir
Have an existing account? Sign In
Follow US
At'tajdid News > Blog > News > Rasha ta hallaka mutum 12 a wani sabon hari a Ukraine
News

Rasha ta hallaka mutum 12 a wani sabon hari a Ukraine

Attajdid
Last updated: 2025/05/25 at 12:59 PM
Attajdid Published May 25, 2025
Share
SHARE

Rasha ta hallaka mutum 12 a wani sabon hari a Ukraine

 

 

Aƙalla mutum 12 ne aka kashe sannan gommai suka jikkata a wasu jerin hare-haren jirage marasa matuka da kuma na makaman linzami da Rasha ta kai Ukraine cikin dare, a cewar jami’an ba da agaji.

 

An kashe wasu yara uku a birnin Zhytomyr a yammacin Kyiv, an kuma kashe wani dattijo mai shekara 70 a birnin Mykolaiv, in ji jami’an agajin gaggawa.

 

Harin na zuwa kwana guda bayan da babban birnin Ukraine, Kyiv ya fuskanci hare-hare masu muni wanda ba a gani ba tun soma mamayar Rasha.

 

Harin na ranar Asabar wanda ya hallaka mutum 13 a faɗin Ukraine, ya zo ne a daidai lokacin da ake tattaunawar diflomasiyya don ganin an kawo karshen yaƙin, ciki har da musayar fursunoni – sai dai Rasha ta bijirewa kiran tsagaita wuta.

 

Mai Rahoto

Mujahid Muhammad Tasiu

AT-TAJDID NEWS

You Might Also Like

NASSI Hails Governor Namadi’s Progressive Policies for Small Businesses

Ramadan Feeding: Jigawa Plans to Put 8 Million Meals on the Tables of the Need

RT Hon Dangyatin Emerged Chaiman Progressive Speakers Conference

Jigawa Appoints Emir Of Dutse As 2026 Amirul Hajji

UNICEF Urges Media to Advocate for Increased Water, Sanitation, and Hygiene Budget.

Attajdid May 25, 2025 May 25, 2025
Share This Article
Facebook Twitter Email Print
Leave a comment

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Follow US

Find US on Social Medias
Facebook Like
Twitter Follow
Youtube Subscribe
Telegram Follow

Weekly Newsletter

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

Popular News
News

Bakon Ya Sami Tarba Mai Girma Gwamnan Kano

Attajdid Attajdid September 7, 2024
AMBALIYAR RUWA A GARIN MAIDUGURI
’Yan sanda sun cafke ’yan fashi 6, sun ƙwato motocin sata 4 a Kano
Duniya ba za ta iya jiran amincewar Isra’ila don aiwatar da yarjejeniyar samar da ƙasa biyu ba a yankin kasar Palastinu — Fidan
Trump ya Nuna Shakku Kan Yarjejeniyar Tsagaita Wuta a Gaza
- Advertisement -
Ad imageAd image
Global Coronavirus Cases

Confirmed

0

Death

0

More Information:Covid-19 Statistics

Categories

  • U.K News
  • Today News
  • Hot News
  • Video

About US

Attajdid News, a Nigerian media outlet, is dedicated to fostering dialogue among diverse communities, promoting integrity, transparency, and critical thinking.

Subscribe US

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

© Foxiz News Network. Ruby Design Company. All Rights Reserved.
Welcome Back!

Sign in to your account

Lost your password?