By using this site, you agree to the Privacy Policy and Terms of Use.
Accept
At'tajdid NewsAt'tajdid NewsAt'tajdid News
Notification Show More
Font ResizerAa
  • News
    • International News
  • Video
  • Lecture Audio
    • Tafsir
  • More
    • Books & Journal
      • Feature/Articles
    • Contact
    • Search Page
    • Blog
    • About Us
Reading: ’Yan sanda sun cafke ’yan fashi 6, sun ƙwato motocin sata 4 a Kano
Share
Font ResizerAa
At'tajdid NewsAt'tajdid News
  • HomeHome
  • My Feed
  • My Interests
  • My Saves
  • History
  • Blog
Search
  • Quick Access
    • Home
    • Contact Us
    • About Us
  • Categories
    • News
    • International News
    • Video
    • Books & Journal
    • Feature/Articles
    • Lecture Audio
    • Tafsir
Have an existing account? Sign In
Follow US
At'tajdid News > Blog > News > ’Yan sanda sun cafke ’yan fashi 6, sun ƙwato motocin sata 4 a Kano
News

’Yan sanda sun cafke ’yan fashi 6, sun ƙwato motocin sata 4 a Kano

Attajdid
Last updated: 2025/05/23 at 6:29 PM
Attajdid Published May 23, 2025
Share
SHARE

’Yan sanda sun cafke ’yan fashi 6, sun ƙwato motocin sata 4 a Kano

Kakakin ya ce da zarar sun kammala bincike za su tura waɗanda ake zargin zuwa kotu.

Rundunar ’Yan Sandan Jihar Kano, ta kama wasu mutum shida da ake zargi da aikata fashi da makami tare da ƙwato motocin sata guda huɗu, bayan wani samame da suka kai.

 

Kakakin rundunar, SP Abdullahi Haruna Kiyawa, ya ce sun samu nasarar ne a ranar 10 ga watan Mayu, 2025, inda tawaga ta musamman ƙarƙashin jagorancin CSP Rabiu Gidado ta kama wani da ake zargi, Saidu Abubakar, a Jihar Filato.

An same shi da wata mota ƙirar Toyota Corolla samfurin 2016 da aka sace wa wani mazaunin unguwar Naibawa a Kano.

 

Yayin gudanar da bincike, Abubakar ya amsa cewa yana cikin wata ƙungiyar masu satar motoci da fashi da makami, kuma ya bayyana yadda suke aiwatar da ta’asarsu.

 

Kiyawa, ya kuma ce a ranar 16 ga watan Mayu, jami’an rundunar sun kama wani Ibrahim Isa a Kano, yana ƙoƙarin sayar da wata mota ƙirar Howo concrete mixer da aka sace a Ƙaramar Hukumar Kazaure a Jihar Jigawa.

 

Kakakin ya ce dukkanin waɗanda ake zargin na taimaka wa bincike, kuma za a gurfanar da su a kotu da zarar an kammala bincike.

 

Mai rahoto

Mustapha Garba Usman

You Might Also Like

Nursing Mother Inmate Freed as Jigawa NLC Women’s Wing Clears Her Court Fines

NASSI Hails Governor Namadi’s Progressive Policies for Small Businesses

Ramadan Feeding: Jigawa Plans to Put 8 Million Meals on the Tables of the Need

RT Hon Dangyatin Emerged Chaiman Progressive Speakers Conference

Jigawa Appoints Emir Of Dutse As 2026 Amirul Hajji

Attajdid May 23, 2025 May 23, 2025
Share This Article
Facebook Twitter Email Print
Leave a comment

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Follow US

Find US on Social Medias
Facebook Like
Twitter Follow
Youtube Subscribe
Telegram Follow

Weekly Newsletter

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

Popular News
News

287 Councillors Endorse Governor Namadi “s 2nd Term, Promised Him Nomination Form

Attajdid Attajdid June 9, 2025
TRUMP AND CHRISTIAN GENOCIDE IN NIGERIA
A Princess of Mars
Hon. Yazeed Shehu Danfulani: A Shining Example of Selfless Leadership and Philanthropy.
Nijeriya ta Sake Tsunduma Cikin  Gagarumin Rashin Wutar Lantarki
- Advertisement -
Ad imageAd image
Global Coronavirus Cases

Confirmed

0

Death

0

More Information:Covid-19 Statistics

Categories

  • U.K News
  • Today News
  • Hot News
  • Video

About US

Attajdid News, a Nigerian media outlet, is dedicated to fostering dialogue among diverse communities, promoting integrity, transparency, and critical thinking.

Subscribe US

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

© Foxiz News Network. Ruby Design Company. All Rights Reserved.
Welcome Back!

Sign in to your account

Lost your password?