By using this site, you agree to the Privacy Policy and Terms of Use.
Accept
At'tajdid NewsAt'tajdid NewsAt'tajdid News
Notification Show More
Font ResizerAa
  • News
    • International News
  • Video
  • Lecture Audio
    • Tafsir
  • More
    • Books & Journal
      • Feature/Articles
    • Contact
    • Search Page
    • Blog
    • About Us
Reading: Red Cross ta ce ta kwashe jami’an tsaron DR Kongo fiye da 300 daga Goma
Share
Font ResizerAa
At'tajdid NewsAt'tajdid News
  • HomeHome
  • My Feed
  • My Interests
  • My Saves
  • History
  • Blog
Search
  • Quick Access
    • Home
    • Contact Us
    • About Us
  • Categories
    • News
    • International News
    • Video
    • Books & Journal
    • Feature/Articles
    • Lecture Audio
    • Tafsir
Have an existing account? Sign In
Follow US
At'tajdid News > Blog > News > Red Cross ta ce ta kwashe jami’an tsaron DR Kongo fiye da 300 daga Goma
News

Red Cross ta ce ta kwashe jami’an tsaron DR Kongo fiye da 300 daga Goma

Attajdid
Last updated: 2025/05/16 at 12:45 PM
Attajdid Published May 16, 2025
Share
SHARE

Red Cross ta ce ta kwashe jami’an tsaron DR Kongo fiye da 300 daga Goma

 

 

Ƙungiyar agaji ta Red Cross ta ce ta kwashe sojojin gwamnatin Kongo da ƴansanda fiye da 300 daga birnin Goma da ke gabashin ƙasar cikin tsawon mako biyu.

 

Birnin Goma ya faɗa hannun ƙungiyar ‘yan tawayen ta M23 da ke samun goyon bayan Rwanda a watan Janairu bayan wani ƙazamin faɗa.

 

Majiyoyin Majalisar Dinkin Duniya sun ce kusan sojoji da ƴansanda dubu biyu ne suka nemi mafaka a sansanonin dakarun wanzar da zaman lafiya na MDD.

 

Mai Rahoto

Mujahid Muhammad Tasiu

AT-TAJDID NEWS

You Might Also Like

NASSI Hails Governor Namadi’s Progressive Policies for Small Businesses

Ramadan Feeding: Jigawa Plans to Put 8 Million Meals on the Tables of the Need

RT Hon Dangyatin Emerged Chaiman Progressive Speakers Conference

Jigawa Appoints Emir Of Dutse As 2026 Amirul Hajji

UNICEF Urges Media to Advocate for Increased Water, Sanitation, and Hygiene Budget.

Attajdid May 16, 2025 May 16, 2025
Share This Article
Facebook Twitter Email Print
Leave a comment

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Follow US

Find US on Social Medias
Facebook Like
Twitter Follow
Youtube Subscribe
Telegram Follow

Weekly Newsletter

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

Popular News
News

SHEKARU 64 DA SAMUN ‘YANCI

Attajdid Attajdid October 1, 2024
Zamfara State Governor, His Excellency Dauda Lawal, will perform the inauguration of the Zamfara State Council of Ulama today the 30th of July, 2024 at the Government House chamber in Gusau.
Kisan Hanifah:Abdulmalik ya ƙalubalanci Hukuncin Kisan da Aka Yanke Masa
Kotun kolin Ghana ta yi watsi da hukuncin da kakakin majalisar dokokin ƙasar ya yanke a ranar 17 ga watan Oktoba, da ya kori wakilai huɗu daga majalisa.
DAKARUN ISRA’ILA SUNA CI GABA DA MAMAYAR WURAREN  PALESDINAWA.
- Advertisement -
Ad imageAd image
Global Coronavirus Cases

Confirmed

0

Death

0

More Information:Covid-19 Statistics

Categories

  • U.K News
  • Today News
  • Hot News
  • Video

About US

Attajdid News, a Nigerian media outlet, is dedicated to fostering dialogue among diverse communities, promoting integrity, transparency, and critical thinking.

Subscribe US

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

© Foxiz News Network. Ruby Design Company. All Rights Reserved.
Welcome Back!

Sign in to your account

Lost your password?