By using this site, you agree to the Privacy Policy and Terms of Use.
Accept
At'tajdid NewsAt'tajdid NewsAt'tajdid News
Notification Show More
Font ResizerAa
  • News
    • International News
  • Video
  • Lecture Audio
    • Tafsir
  • More
    • Books & Journal
      • Feature/Articles
    • Contact
    • Search Page
    • Blog
    • About Us
Reading:
Share
Font ResizerAa
At'tajdid NewsAt'tajdid News
  • HomeHome
  • My Feed
  • My Interests
  • My Saves
  • History
  • Blog
Search
  • Quick Access
    • Home
    • Contact Us
    • About Us
  • Categories
    • News
    • International News
    • Video
    • Books & Journal
    • Feature/Articles
    • Lecture Audio
    • Tafsir
Have an existing account? Sign In
Follow US
At'tajdid News > Blog > Uncategorized >
Uncategorized

Attajdid
Last updated: 2025/04/01 at 1:46 PM
Attajdid Published April 1, 2025
Share
SHARE

Isra’ila da Anirka Suna Kan Bakantunsu na Korar Falasɗinawa  daga Kasarsu

Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya sha alwashin ci gaba da kai hare-hare a Gaza, yana mai cewa zai aiwatar da shirin Trump na korar Falasɗinawa daga yankin.

Ranar 4 ga watan Maris, wani taron gaggawa da Ƙasashen Larabawa suka yi kan Falasɗinu ya amince a ware $53 bn domin sake gina Gaza nan da shekaru biyar ba tare da an kori mutane daga yankin ba.

Amma Isra’ila da Amurka sun ƙi amincewa da shirin, inda suka goyi bayan manufar Trump ta korar al’ummar Gaza zuwa maƙotan ƙasashe irin su Masar da Jordan, matakin da ƙasashen Larabawa suka yi watsi da shi. TRT African Hausa.

Mai rahoto;
M.B.S.Gama.

At-tajdid News.


 

You Might Also Like

TRUMP AND CHRISTIAN GENOCIDE IN NIGERIA

TRUMP AND CHRISTIAN GENOCIDE IN NIGERIA

2025 World Sight Day: NOA Advocates Eye Healthcare Consciousness 

ZANGA-ZANGA A SOKOTO: JAMA’A NA KUKAN TSARO, GOMNATI NA DAUKAR SABON MATAKI

The 2009 ASUU Agreement and the FGN’s Endless Broken Promises

Attajdid April 1, 2025 April 1, 2025
Share This Article
Facebook Twitter Email Print
Leave a comment

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Follow US

Find US on Social Medias
Facebook Like
Twitter Follow
Youtube Subscribe
Telegram Follow

Weekly Newsletter

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

Popular News
News

Remi Tinubu da Ribadu za su jagoranci yi wa Najeriya addu’a

Attajdid Attajdid November 4, 2024
Masana sun ce wani makeken dutse da yafi komi girma ya taho a guje zai wuce ta saman duniya ranar Juma’a mai zuwa Masana sararin samaniya sunyi hasashen cewa wani makeken dutse da yafi komi tsawo da girma a duniya zai wuce ta saman duniya (Earth) a ranar Juma’a mai zuwa.
ConflictMyanmar regime labels key ethnic armed groups ‘terrorist’ organisations.
Isra’ila ta Kai Sabbin Hare-hare ta Sama a Kudancin Beirut
Babban Hafsan Sojan Kasa na kasar Nigeria Laftanal Janar Taoreed Abiodun Lagbaja Ya Rasu
- Advertisement -
Ad imageAd image
Global Coronavirus Cases

Confirmed

0

Death

0

More Information:Covid-19 Statistics

Categories

  • U.K News
  • Today News
  • Hot News
  • Video

About US

Attajdid News, a Nigerian media outlet, is dedicated to fostering dialogue among diverse communities, promoting integrity, transparency, and critical thinking.

Subscribe US

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

© Foxiz News Network. Ruby Design Company. All Rights Reserved.
Welcome Back!

Sign in to your account

Lost your password?