Falasɗinawa da dama a birnin Rafah na kudancin Gaza sun koma gidajensu sai dai sun yi matuƙar kaɗuwa da ganin yadda aka wawashe komai a shaguna da gidajen nasu.
Manal Selim, wata mata mai ‘ya’ya shida, da ke sana’ar gyaran gashi kuma tana da kantin sayar da kayan aure na mata, ta ce an sace komai daga shaguna da gidanta.
“Mun yi tsammanin za mu samu wani abu, ko kuma mu samu wurin zama,” in ji ta. . “Ɓarnar ta girg.TRT Afar Hausa.
Mai rahoto;
M.B.S.Gama.
At-tajdid News.




