By using this site, you agree to the Privacy Policy and Terms of Use.
Accept
At'tajdid NewsAt'tajdid NewsAt'tajdid News
Notification Show More
Font ResizerAa
  • News
    • International News
  • Video
  • Lecture Audio
    • Tafsir
  • More
    • Books & Journal
      • Feature/Articles
    • Contact
    • Search Page
    • Blog
    • About Us
Reading: Mutum 25 Sun Rasu Bayan Bullar Sabuwar Annoba a Jahar Sokoto
Share
Font ResizerAa
At'tajdid NewsAt'tajdid News
  • HomeHome
  • My Feed
  • My Interests
  • My Saves
  • History
  • Blog
Search
  • Quick Access
    • Home
    • Contact Us
    • About Us
  • Categories
    • News
    • International News
    • Video
    • Books & Journal
    • Feature/Articles
    • Lecture Audio
    • Tafsir
Have an existing account? Sign In
Follow US
At'tajdid News > Blog > News > Mutum 25 Sun Rasu Bayan Bullar Sabuwar Annoba a Jahar Sokoto
News

Mutum 25 Sun Rasu Bayan Bullar Sabuwar Annoba a Jahar Sokoto

Attajdid
Last updated: 2024/11/19 at 1:42 PM
Attajdid Published November 19, 2024
Share
SHARE

Kwamishinar Lafiya ta Jiha Sakkwato, Hajiya Asabe Balarabe ta bayyana cewa mutum 1, 160 ne annobar ta sama, amma 25 daga cikinsu sun rasu,

 

Wata sabuwar annoba das ta bula a Sakkwato ta yi sanadin rasuwar mutane 25 tare da kwantar da wasu da dama a asibiti.

 

Kwamishinar Lafiya ta Jiha Sakkwato, Hajiya Asabe Balarabe ta bayyana cewa mutum 1, 160 ne annobar ta sama, inda 25 suka suka rasu, wasu 15 suna asibiti.

 

 

 

 

Wata sabuwar annoba das ta bula a Sakkwato ta yi sanadin rasuwar mutane 25 tare da kwantar da wasu da dama a asibiti.

 

Kwamishinar Lafiya ta Jiha Sakkwato, Hajiya Asabe Balarabe ta bayyana cewa mutum 1, 160 ne annobar ta sama, inda 25 suka suka rasu, wasu 15 suna asibiti.

 

 

Kwamishiniyar ta kara da cewa lamarin ya faru ne a kananan hukumomi uku, Sakkwato ta Arewa da Silame da Kware.

 

Dan majalisa mai wakiltar Sakkwato ta Arewa ta Xaya a majalisar dokokin jiha, Buhari Haliru ya ce, ce annobar ta kashe mutum 7, wasu 95 kuma an kwantar da su a Koyarwa ta Jami’ar Usman Danfodiyo da Babbar Asibiti Kwararru ta Jihar Sakkwato da kuma karamin asibitin unguwar Bazza da ke Kofar Rini.

 

Gwamnati ta tura karin ma’aikatan lafiya a wuraren zaman da cutar ta bulla. A Kuma bibiyi silar bullar cutar don daukar mataki,”in ji shi.

 

A unguwar Gidadawa a Karamar Hukumar Sakkwato ta Arewa da aka samu bullar cutar, wani mazauni unguwar ya shaida wa wakilinmu cewa “babu wanda ya san dalilin bullar cutar.

 

 

“Amma ana zargi ruwan famfo ne ya haddasa lamarin, abin da ya kawo katse ruwa a unguwar gaba daya daga babban layin ruwa na jiha, ana ganin cutar Kwalara ce aka samu.”

 

Kwamishinar Lafiya ta Jiha Sakkwato, Hajiya Asabe Balarabe ta shaida wa manema labarai a ranar Litinin cewa ana ci gaba da bincikar wadanda aka samu da cutar don sanin ko Kwalara ce da daukar matakin da yakamata.

 

“Mutanenmu sun yi aiki sosai na ganin cutar ba ta watsu a wasu wurare ba.

 

 

“Gwamnatin jiha ba ta yi kasa a guiwa ba nan take ta sayo tare da raba magani a kananan hukumomi 18 don tabbatar da an dakile yaduwar cutar,” a cewar ta.

 

Mai Rahoto;

Mujahid Muhammad Tasiu.

 

 

At-tajdid News.

You Might Also Like

NASSI Hails Governor Namadi’s Progressive Policies for Small Businesses

Ramadan Feeding: Jigawa Plans to Put 8 Million Meals on the Tables of the Need

RT Hon Dangyatin Emerged Chaiman Progressive Speakers Conference

Jigawa Appoints Emir Of Dutse As 2026 Amirul Hajji

UNICEF Urges Media to Advocate for Increased Water, Sanitation, and Hygiene Budget.

Attajdid November 19, 2024 November 19, 2024
Share This Article
Facebook Twitter Email Print
Leave a comment

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Follow US

Find US on Social Medias
Facebook Like
Twitter Follow
Youtube Subscribe
Telegram Follow

Weekly Newsletter

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

Popular News
News

Hukumar Hisbah Ta Kwace Kwalaben Giya 2,400 A Jigawa

Attajdid Attajdid July 21, 2025
An Nada Alhaji Haruna Yunusa Danyaya Saban Sarkin Ningi Dake Jahar Bauchi
Governor Namadi Honors Jigawa’s Best Teachers
STATE HOUSE PRESS RELEASE PRESIDENT TINUBU TO ADDRESS THE NATION.
Sojojin Isra’ila Sun Kasa Mamayar ko da ƙauye ɗaya a Lebanon — Hezbollah
- Advertisement -
Ad imageAd image
Global Coronavirus Cases

Confirmed

0

Death

0

More Information:Covid-19 Statistics

Categories

  • U.K News
  • Today News
  • Hot News
  • Video

About US

Attajdid News, a Nigerian media outlet, is dedicated to fostering dialogue among diverse communities, promoting integrity, transparency, and critical thinking.

Subscribe US

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

© Foxiz News Network. Ruby Design Company. All Rights Reserved.
Welcome Back!

Sign in to your account

Lost your password?