By using this site, you agree to the Privacy Policy and Terms of Use.
Accept
At'tajdid NewsAt'tajdid NewsAt'tajdid News
Notification Show More
Font ResizerAa
  • News
    • International News
  • Video
  • Lecture Audio
    • Tafsir
  • More
    • Books & Journal
      • Feature/Articles
    • Contact
    • Search Page
    • Blog
    • About Us
Reading: An sake kama fursunoni 51 da suka tsere daga gidan yarin Maiduguri
Share
Font ResizerAa
At'tajdid NewsAt'tajdid News
  • HomeHome
  • My Feed
  • My Interests
  • My Saves
  • History
  • Blog
Search
  • Quick Access
    • Home
    • Contact Us
    • About Us
  • Categories
    • News
    • International News
    • Video
    • Books & Journal
    • Feature/Articles
    • Lecture Audio
    • Tafsir
Have an existing account? Sign In
Follow US
At'tajdid News > Blog > News > An sake kama fursunoni 51 da suka tsere daga gidan yarin Maiduguri
News

An sake kama fursunoni 51 da suka tsere daga gidan yarin Maiduguri

Attajdid
Last updated: 2024/11/12 at 5:14 PM
Attajdid Published November 12, 2024
Share
SHARE

Hukumar gidan gyaran hali ta Najeriya ta ce ta sake kama wasu fursononi cikin waɗanda suka tsere daga gidan yari a Maiduguri na jihar Borno lokacin ambaliyar ruwan da aka yi a watan Satumba da ya gabata.

 

Kakakin hukumar, Abubakar Umar ya shaida wa BBC cewa an samu nasarar sake kama 51 daga cikin mutanen 271 da suka tsere.

 

Ya kuma ce suna aiki haɗin gwiwa tsakaninsu da jami’an tsaro da dama, inda ya ce suna bai wa juna bayanan sirri da zai taimaka musu wajen yin aiki.

 

“Lokacin da abin ya faru, fursunoni 271 ne suka tsere. Yanzu mun yi nasarar sake kama 51 daga cikinsu,” in ji Umar.

 

Ya ce suna ci gaba da ƙoƙari wajen ganin sun kama waɗanda suka rage.

 

Mai Rahoto

Mujahid Muhammad Tasiu

You Might Also Like

NASSI Hails Governor Namadi’s Progressive Policies for Small Businesses

Ramadan Feeding: Jigawa Plans to Put 8 Million Meals on the Tables of the Need

RT Hon Dangyatin Emerged Chaiman Progressive Speakers Conference

Jigawa Appoints Emir Of Dutse As 2026 Amirul Hajji

UNICEF Urges Media to Advocate for Increased Water, Sanitation, and Hygiene Budget.

Attajdid November 12, 2024 November 12, 2024
Share This Article
Facebook Twitter Email Print
Leave a comment

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Follow US

Find US on Social Medias
Facebook Like
Twitter Follow
Youtube Subscribe
Telegram Follow

Weekly Newsletter

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

Popular News
News

NEXIM Bank Sensitize Jigawa SME”s On Non-Oil Export 

Attajdid Attajdid November 7, 2024
AN KAI HARI DA MAKAMI MAI LINZAMI A AREWACIN ISRA’ILA
Turkiyya ce ta 11 a duniya wurin fitar da kayayyakin tsaro — Erdogan
An Kori Ma’aikatan Da Suke Da Digiri Daga Kasar Togo Da kuma Benin a Nigeria.
Ana Tuhumar Ma’aikatan Lafiya 47 a Kotu Kan Mutuwar Jarirai a Turkiyya
- Advertisement -
Ad imageAd image
Global Coronavirus Cases

Confirmed

0

Death

0

More Information:Covid-19 Statistics

Categories

  • U.K News
  • Today News
  • Hot News
  • Video

About US

Attajdid News, a Nigerian media outlet, is dedicated to fostering dialogue among diverse communities, promoting integrity, transparency, and critical thinking.

Subscribe US

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

© Foxiz News Network. Ruby Design Company. All Rights Reserved.
Welcome Back!

Sign in to your account

Lost your password?