By using this site, you agree to the Privacy Policy and Terms of Use.
Accept
At'tajdid NewsAt'tajdid NewsAt'tajdid News
Notification Show More
Font ResizerAa
  • News
    • International News
  • Video
  • Lecture Audio
    • Tafsir
  • More
    • Books & Journal
      • Feature/Articles
    • Contact
    • Search Page
    • Blog
    • About Us
Reading: Kasar China Tana Yunkurin Rusa Wani Masallaci Tare Muzgunawa Musulman Kasar
Share
Font ResizerAa
At'tajdid NewsAt'tajdid News
  • HomeHome
  • My Feed
  • My Interests
  • My Saves
  • History
  • Blog
Search
  • Quick Access
    • Home
    • Contact Us
    • About Us
  • Categories
    • News
    • International News
    • Video
    • Books & Journal
    • Feature/Articles
    • Lecture Audio
    • Tafsir
Have an existing account? Sign In
Follow US
At'tajdid News > Blog > International News > Kasar China Tana Yunkurin Rusa Wani Masallaci Tare Muzgunawa Musulman Kasar
International News

Kasar China Tana Yunkurin Rusa Wani Masallaci Tare Muzgunawa Musulman Kasar

Attajdid
Last updated: 2024/10/15 at 1:05 PM
Attajdid Published October 15, 2024
Share
SHARE

Kasar China Tana Yunkurin Rusa Wani Masallaci Tare Muzgunawa Musulman Kasar

Duk da kokarin su wajen tabbatar da dorewar zaman lafiya a tsakanin al’ummomin China, mazauna unguwar sun yi zaman hakuri a tsawon shekaru da aka shafe ana wahalar zaman rayuwa a yankin.

 

Al’ummar Musulmai masu rinjaye a garin Hui da ke yankin kudu maso yammacin China sun yi wata arangama da ‘yan sanda, lokacin da aka yi yunkurin rusa wani masallaci, a wani mataki na nuna iko a kan addini da jam’iyyar Kwaminisanci ke yi.

 

A tsawon shekarun da suka gabata, Beijing ta yi ta kokarin aiwatar da tsarin “sauya fuskar addinai” – wato wani yunkuri na sauyawa ‘yan China addinansu, musamman na Musulunci.

 

Ana ganin matakin zai rage tasirin da addinai ke da shi a kan mutane domin samun damar karfafa al’adar kasar da tsarin Jam’iyyar Kwaminisanci a kansu.

 

A tsakanin gwaje-gwajen da aka yi ta gudanarwa, akwai kabilu da dama daga lardin Najiaying da keYunnan, wani yanki da ya hada iyakar China da kudu maso gabashin Asia, mai dauke da mabiya addinai mabanbanta.

 

A ranar Asabar ne, gomman jami’an ‘yan sanda rike da faranti da hular kare kansu, suka bi kan dandazon mutanen da suka taru a gaban Masallacin Najiaying, kamar yadda hotuna da bidiyoyi da suka karade shafukan sada zumunta suka nuna, da kuma bayanai daga shaidun gani da ido.

 

Mutane da dama ne jami’an ‘yan sandan suka kama biyo bayan lamarin da ya faru, kazalika an jibge daruruwan jami’an tsaro a cikin garin tun daga ranar Litinin, a cewar wasu shaidu biyu.

 

“Masallaci tamkar gida ne ga Musulmai, idan suka yi yunkurin rusa shi, tabas ba za mu bari su yi hakan ba,” a cewar wata mazauniyar garin a hirarta da kamfanin dillancin labarai na AFP.

 

Mai rahoto;

Mustapha Garba Usman.

 

 

At-tajdid News.

You Might Also Like

Mass Turnout As Jigawa Flagg-Off 2025 Polio Immunization Campaign Targets 1.5 Million Children 

ZAMFARA STATE MUSLIMS LEAGUE FOR PEACE AND DEVELOPMENT OPEN LETTER TO TRUMP AND THE U.S.A CONGRESS:

Israel Strategies For Dividing Gaza Intro Two Zone

⭕️ Reuters, citing European and American sources

Israila ta Rushe Gidajen Falasɗinawa a Gaza, ta ƙaddamar da Sabon Hari a Khan Younis

Attajdid October 15, 2024 October 15, 2024
Share This Article
Facebook Twitter Email Print
Leave a comment

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Follow US

Find US on Social Medias
Facebook Like
Twitter Follow
Youtube Subscribe
Telegram Follow

Weekly Newsletter

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

Popular News
News

An Soke Wasu Ma’aikatu An Hade Wasu a Tarayyar Nageriya 

Attajdid Attajdid October 25, 2024
Gaza anti-war protesters clash with police at Australian arms fair as police deploy tear gas and stun grenades to disperse crowd flinging horse manure and setting bins alight.
Jami’ar American Management University dake birnin London ta karrama Shugaban Hukumar Kula da Nagartar Ayyuka ta Kasa
BURKINA FASO, NIJAR DA MALI SUN KAI KARAR KASAR UKRAINE  GABAN  MDD  AKAN ZARGIN TA’ADDANCI
Kan Jami’an Tsaron Isra’ila Ya Rarrabu Akan Yakin Gaza
- Advertisement -
Ad imageAd image
Global Coronavirus Cases

Confirmed

0

Death

0

More Information:Covid-19 Statistics

Categories

  • U.K News
  • Today News
  • Hot News
  • Video

About US

Attajdid News, a Nigerian media outlet, is dedicated to fostering dialogue among diverse communities, promoting integrity, transparency, and critical thinking.

Subscribe US

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

© Foxiz News Network. Ruby Design Company. All Rights Reserved.
Welcome Back!

Sign in to your account

Lost your password?