By using this site, you agree to the Privacy Policy and Terms of Use.
Accept
At'tajdid NewsAt'tajdid NewsAt'tajdid News
Notification Show More
Font ResizerAa
  • News
    • International News
  • Video
  • Lecture Audio
    • Tafsir
  • More
    • Books & Journal
      • Feature/Articles
    • Contact
    • Search Page
    • Blog
    • About Us
Reading: Ƙungiyar Afenifere ta soki Tinubu kan fifita Yarabawa a muƙamai
Share
Font ResizerAa
At'tajdid NewsAt'tajdid News
  • HomeHome
  • My Feed
  • My Interests
  • My Saves
  • History
  • Blog
Search
  • Quick Access
    • Home
    • Contact Us
    • About Us
  • Categories
    • News
    • International News
    • Video
    • Books & Journal
    • Feature/Articles
    • Lecture Audio
    • Tafsir
Have an existing account? Sign In
Follow US
At'tajdid News > Blog > News > Ƙungiyar Afenifere ta soki Tinubu kan fifita Yarabawa a muƙamai
News

Ƙungiyar Afenifere ta soki Tinubu kan fifita Yarabawa a muƙamai

Attajdid
Last updated: 2024/11/03 at 2:00 PM
Attajdid Published November 3, 2024
Share
SHARE

Ƙungiyar Afenifere ta soki Tinubu kan fifita Yarabawa a muƙamai

 

Mai Rahoto

Mujahid Muhammad Tasiu

 

Ƙungiyar kishin ƙabilar Yarabawa zalla ta Afenifere ta gargaɗi Shugaba Bola Ahmed Tinubu a kan abin da ta kira sonkai da fifita ‘yan ƙabilar Yarabawa wajen bayar da muƙaman tarayya.

 

Wannan na ƙunshe ne a wata sanarwa da shugaban ƙungiyar Ayo Adebanjo, da kuma sakatarenta na yaɗa labarai Justice Faleye suka fitar a Ibadan, babban birnin jihar Oyo.

 

Ƙngiyar ta yi gargaɗin cewa lamarin zai iya zama barazana ga alaƙar ƙabilu da kuma zaman tare na lumana a tsakanin ƙabilun ƙasar.

 

Afeniferen ta kuma jaddada buƙatar gann shugaban ya gyara kuskuren da ta tace ya yi a kan bayar da muƙaman.

 

A sanarwar ƙungiyar ta ce ba za ta taɓa lamunta da tsabar sonkai da nuna bambanci da Tinubu yake yi ba inda ya naɗa Yarabawa shugabannin dukkanin hukumomin yaƙi da miyagun laifuka da kuma tattalin arziƙi ba.

 

Afeniferen ta ce ba ta yadda za ta yi shekara da shekaru tana yaƙar abin da ta kira kaka-gida na mulkin Fulani, sannan kuma yanzu ta goyi bayan kaka-gida na Yarabawa ko wata ƙabila ba.

You Might Also Like

NASSI Hails Governor Namadi’s Progressive Policies for Small Businesses

Ramadan Feeding: Jigawa Plans to Put 8 Million Meals on the Tables of the Need

RT Hon Dangyatin Emerged Chaiman Progressive Speakers Conference

Jigawa Appoints Emir Of Dutse As 2026 Amirul Hajji

UNICEF Urges Media to Advocate for Increased Water, Sanitation, and Hygiene Budget.

Attajdid November 3, 2024 November 3, 2024
Share This Article
Facebook Twitter Email Print
Leave a comment

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Follow US

Find US on Social Medias
Facebook Like
Twitter Follow
Youtube Subscribe
Telegram Follow

Weekly Newsletter

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

Popular News
International News

[LABARAI DAGA GAZA] TAKAITATTUN LABARAI  GAME DA HALILIN DA AKE CIKI A GAZA

Attajdid Attajdid August 5, 2024
DG Due Process Warns Contractors Against Forgery, as Jigawa Awards N220 Billion Road Projects.
Jigawa APC Vows Not Condoned Attack On Defense Minister Other Party Leaders
An Kashe Mutane 23 a Khartoum ta Kasar Sudan
World Contraceptive Day: Jigawa Women Advocate More Supply Of Contraceptives, FP Services
- Advertisement -
Ad imageAd image
Global Coronavirus Cases

Confirmed

0

Death

0

More Information:Covid-19 Statistics

Categories

  • U.K News
  • Today News
  • Hot News
  • Video

About US

Attajdid News, a Nigerian media outlet, is dedicated to fostering dialogue among diverse communities, promoting integrity, transparency, and critical thinking.

Subscribe US

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

© Foxiz News Network. Ruby Design Company. All Rights Reserved.
Welcome Back!

Sign in to your account

Lost your password?