By using this site, you agree to the Privacy Policy and Terms of Use.
Accept
At'tajdid NewsAt'tajdid NewsAt'tajdid News
Notification Show More
Font ResizerAa
  • News
    • International News
  • Video
  • Lecture Audio
    • Tafsir
  • More
    • Books & Journal
      • Feature/Articles
    • Contact
    • Search Page
    • Blog
    • About Us
Reading: Mayaƙan Boko Haram Sun Miƙa Wuya ga Sojojin Nijeriya
Share
Font ResizerAa
At'tajdid NewsAt'tajdid News
  • HomeHome
  • My Feed
  • My Interests
  • My Saves
  • History
  • Blog
Search
  • Quick Access
    • Home
    • Contact Us
    • About Us
  • Categories
    • News
    • International News
    • Video
    • Books & Journal
    • Feature/Articles
    • Lecture Audio
    • Tafsir
Have an existing account? Sign In
Follow US
At'tajdid News > Blog > News > Mayaƙan Boko Haram Sun Miƙa Wuya ga Sojojin Nijeriya
News

Mayaƙan Boko Haram Sun Miƙa Wuya ga Sojojin Nijeriya

Attajdid
Last updated: 2024/10/14 at 1:47 PM
Attajdid Published October 14, 2024
Share
SHARE

 

Mayaƙan ƙungiyar Boko Haram goma sha biyar sun yi saranda ga sojojin Nijeriya ranar Lahadi, a cewar wata sanara da rundunar sojin ta fitar.

 

Sanarwar ta ƙara da cewa rundunar sojin ta ƙaddamar da wani gagarumin samame a yankin Aguata da ke jihar Borno da ke arewa maso gabashin ƙasar.

 

Ta ce mayaƙa 15 na ƙungiyar sun yi saranda sakamakon samamen sannan an lalata maɓoyarsu.

 

Boko Haram ta ƙaddamar da kai hare-hare a arewa maso gabashin Nijeriya tun 2009, inda ta kashe dubban mutane tare da raba miliyoyi da muhallansu.

 

Tun 2015, ƙungiyar ta riƙa kai hare-hare a ƙasashe maƙwabtan Nijeriya irin su Kamari, Chadi da Jamhuriyar Nijar.

 

Sai dai dubban mayaƙan Boko Haram sun miƙa wuya sannan jami’an tsaro sun kashe ɗaruruwa tun bayan da suka ƙara ƙaimi a yaƙin da suke yi da ƙungiyar.

 

At-tajdid News.

You Might Also Like

NASSI Hails Governor Namadi’s Progressive Policies for Small Businesses

Ramadan Feeding: Jigawa Plans to Put 8 Million Meals on the Tables of the Need

RT Hon Dangyatin Emerged Chaiman Progressive Speakers Conference

Jigawa Appoints Emir Of Dutse As 2026 Amirul Hajji

UNICEF Urges Media to Advocate for Increased Water, Sanitation, and Hygiene Budget.

Attajdid October 14, 2024 October 14, 2024
Share This Article
Facebook Twitter Email Print
Leave a comment

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Follow US

Find US on Social Medias
Facebook Like
Twitter Follow
Youtube Subscribe
Telegram Follow

Weekly Newsletter

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

Popular News
News

2027: No Vacancy in Jigawa Government House – Gerawa

Attajdid Attajdid November 20, 2025
Ban sauya sheƙa ba, makircin siyasa da ƙarya ake min — Kwankwaso 
Taron Karawa Juna Sani Daga Kungiyar Jama’atut Tajdidil Islamy (JTI) Kano ta Yamma 
Abdullahi Abbas Receives Hundreds of NNPC Decampees To APC In Dawakin Kudu LG
JTI Condoles Kano Govt, Family Over Aminu Dantata’s Death 
- Advertisement -
Ad imageAd image
Global Coronavirus Cases

Confirmed

0

Death

0

More Information:Covid-19 Statistics

Categories

  • U.K News
  • Today News
  • Hot News
  • Video

About US

Attajdid News, a Nigerian media outlet, is dedicated to fostering dialogue among diverse communities, promoting integrity, transparency, and critical thinking.

Subscribe US

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

© Foxiz News Network. Ruby Design Company. All Rights Reserved.
Welcome Back!

Sign in to your account

Lost your password?