By using this site, you agree to the Privacy Policy and Terms of Use.
Accept
At'tajdid NewsAt'tajdid NewsAt'tajdid News
Notification Show More
Font ResizerAa
  • News
    • International News
  • Video
  • Lecture Audio
    • Tafsir
  • More
    • Books & Journal
      • Feature/Articles
    • Contact
    • Search Page
    • Blog
    • About Us
Reading: Netanyahu ya yi Barazanar Lalata Lebanon Saboda Hezbollah
Share
Font ResizerAa
At'tajdid NewsAt'tajdid News
  • HomeHome
  • My Feed
  • My Interests
  • My Saves
  • History
  • Blog
Search
  • Quick Access
    • Home
    • Contact Us
    • About Us
  • Categories
    • News
    • International News
    • Video
    • Books & Journal
    • Feature/Articles
    • Lecture Audio
    • Tafsir
Have an existing account? Sign In
Follow US
At'tajdid News > Blog > International News > Netanyahu ya yi Barazanar Lalata Lebanon Saboda Hezbollah
International News

Netanyahu ya yi Barazanar Lalata Lebanon Saboda Hezbollah

Attajdid
Last updated: 2024/10/09 at 1:05 PM
Attajdid Published October 9, 2024
Share
SHARE

Isra’ila ta kai wasu hare-hare ta sama a kudanci da gabashin Lebanon da kudancin Beirut da ke zama tungar ‘yan Hezbollah. Amma kungiyar ta dauki fansa inda ta harba makamai 85 a birnin Haifa da ke arewacin Isra’ila.

Firayiministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya yi kira ga ‘yan Lebanon da su ceto kasarsu daga hannun kungiyar Hezbollah, ko kuma sun fuskanci farmakin da zai haifar da wahala kamar yadda ya wakana a Gaza. A cikin wani sakon bidiyo da aka watsa cikin harshen Ingilishi, Netanyahu ya yi barazanar ganin bayan shugabannin Hezbollah, inda ya ce dakarunsa sun kawar Hassan Nasrallah tsohon shugaban Hezbollah da wanda ya maye gurbin Nasrallah da jagoran baya-bayannan nan da aka zaba, amma ba tare da bayyana sunansa ba.

 

Mai Rahoto

Mujahid Muhammad Tasiu

AT-TAJDID NEWS

You Might Also Like

Mass Turnout As Jigawa Flagg-Off 2025 Polio Immunization Campaign Targets 1.5 Million Children 

ZAMFARA STATE MUSLIMS LEAGUE FOR PEACE AND DEVELOPMENT OPEN LETTER TO TRUMP AND THE U.S.A CONGRESS:

Israel Strategies For Dividing Gaza Intro Two Zone

⭕️ Reuters, citing European and American sources

Israila ta Rushe Gidajen Falasɗinawa a Gaza, ta ƙaddamar da Sabon Hari a Khan Younis

Attajdid October 9, 2024 October 9, 2024
Share This Article
Facebook Twitter Email Print
Leave a comment

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Follow US

Find US on Social Medias
Facebook Like
Twitter Follow
Youtube Subscribe
Telegram Follow

Weekly Newsletter

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

Popular News
News

Dangote Ya Ba Da Tallafin Naira Biliyan 1.5 Ga Wadanda Ambaliyar Ruwa Ta Shafa a Maiduguri

Attajdid Attajdid September 14, 2024
Anti- Hardship : Police Arrests 212 Protestants, In Jigawa.
Gwamna Yusuf Ya Kaddamar Da Shirin Inshorar Lafiya Kyauta Ga Mabukata Dubu 300
Police Kills Five Suspected Kidnappers Arrest Others In Jigawa
Tinubu zai ciyo bashin Naira tiriliyan 39 daga kasashen waje
- Advertisement -
Ad imageAd image
Global Coronavirus Cases

Confirmed

0

Death

0

More Information:Covid-19 Statistics

Categories

  • U.K News
  • Today News
  • Hot News
  • Video

About US

Attajdid News, a Nigerian media outlet, is dedicated to fostering dialogue among diverse communities, promoting integrity, transparency, and critical thinking.

Subscribe US

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

© Foxiz News Network. Ruby Design Company. All Rights Reserved.
Welcome Back!

Sign in to your account

Lost your password?