By using this site, you agree to the Privacy Policy and Terms of Use.
Accept
At'tajdid NewsAt'tajdid NewsAt'tajdid News
Notification Show More
Font ResizerAa
  • News
    • International News
  • Video
  • Lecture Audio
    • Tafsir
  • More
    • Books & Journal
      • Feature/Articles
    • Contact
    • Search Page
    • Blog
    • About Us
Reading: Hezbollah ta tabbatar da kisan shugabanta Hassan Nasralla
Share
Font ResizerAa
At'tajdid NewsAt'tajdid News
  • HomeHome
  • My Feed
  • My Interests
  • My Saves
  • History
  • Blog
Search
  • Quick Access
    • Home
    • Contact Us
    • About Us
  • Categories
    • News
    • International News
    • Video
    • Books & Journal
    • Feature/Articles
    • Lecture Audio
    • Tafsir
Have an existing account? Sign In
Follow US
At'tajdid News > Blog > International News > Hezbollah ta tabbatar da kisan shugabanta Hassan Nasralla
International News

Hezbollah ta tabbatar da kisan shugabanta Hassan Nasralla

Attajdid
Last updated: 2024/09/28 at 7:47 PM
Attajdid Published September 28, 2024
Share
SHARE

Hezbollah ta tabbatar da kisan shugabanta Hassan Nasralla

 

 

Kungiyar Gwagwarmaya ta Hozbullah ta tabbatar da mutuwar shugabanta Shiekh Hassan Nasrallah sakamakon wani harrin yaaddanci da kasar Isra’ila ta kai a Buirut ta kasar Labanan.

 

Tun da farko shugaban rundunar

sojojin Isra’ila Laftanar Kanar Nadav Shoshani ya wallafa a shafinsa na Facebook cewa sun hallaka HassanNasrullah a wani mummunan hari da suka kai.

 

 

Ikirarin da Isra’ila ta yi na kashe Hassan Nasrallah, matakin da ake kallo a matsayin babban koma-baya ga ƙungiyar Hezbollah da ke ƙasar Lebanon wadda ya jagoranta tun shekarar 1992.

 

“Ba a ji ɗuriyar Sayyed Hassan Nasrallah ba tun ranar Juma’a da maraice,” a cewar majiyar, wadda ta buƙaci a ɓoye sunanta saboda girman lamarin.

 

 

Nasrallah shi ne mutum mafi ƙarfin faɗa a ji da Isra’ila ta kashe a makonnin da ta kwashe tana kai hare-hare kan mayaƙan Hezbollah.

 

Isra’ila ta ƙaddamar da jerin zafafan hare-hare a kudancin Beirut ranar Juma’a da daddare wanda shi ne mafi girma da ta kai a yankin da Hezbollah ta fi ƙarfi tun yaƙin da suka yi a shekarar 2006.

 

Ma’aikatar Kiwon Lafiya ta Lebanon ta ce mutane shida sun mutu sannan mutum 91 sun jikkata a hare-haren na ranar Juma’a, waɗanda suka ruguza rukunan gidaje shida.

 

 

 

Mai rahoto

Mustapha Garba Usman

You Might Also Like

Mass Turnout As Jigawa Flagg-Off 2025 Polio Immunization Campaign Targets 1.5 Million Children 

ZAMFARA STATE MUSLIMS LEAGUE FOR PEACE AND DEVELOPMENT OPEN LETTER TO TRUMP AND THE U.S.A CONGRESS:

Israel Strategies For Dividing Gaza Intro Two Zone

⭕️ Reuters, citing European and American sources

Israila ta Rushe Gidajen Falasɗinawa a Gaza, ta ƙaddamar da Sabon Hari a Khan Younis

Attajdid September 28, 2024 September 28, 2024
Share This Article
Facebook Twitter Email Print
Leave a comment

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Follow US

Find US on Social Medias
Facebook Like
Twitter Follow
Youtube Subscribe
Telegram Follow

Weekly Newsletter

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

Popular News
News

Jigawa Speaker empowers 2,018 Constituents 

Attajdid Attajdid February 2, 2025
Since 2012, there have been countless incidents of physical and verbal assaults against priests and other clergy, attacks on Christian churches
Ta’alim Alkali Sanusi Muhammad Magami..
Zenith Bank Donates N50 Million to Victims Of Jigawa Tanker Explosion 
⭕️ Reuters, citing European and American sources
- Advertisement -
Ad imageAd image
Global Coronavirus Cases

Confirmed

0

Death

0

More Information:Covid-19 Statistics

Categories

  • U.K News
  • Today News
  • Hot News
  • Video

About US

Attajdid News, a Nigerian media outlet, is dedicated to fostering dialogue among diverse communities, promoting integrity, transparency, and critical thinking.

Subscribe US

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

© Foxiz News Network. Ruby Design Company. All Rights Reserved.
Welcome Back!

Sign in to your account

Lost your password?