By using this site, you agree to the Privacy Policy and Terms of Use.
Accept
At'tajdid NewsAt'tajdid NewsAt'tajdid News
Notification Show More
Font ResizerAa
  • News
    • International News
  • Video
  • Lecture Audio
    • Tafsir
  • More
    • Books & Journal
      • Feature/Articles
    • Contact
    • Search Page
    • Blog
    • About Us
Reading: MA’AIKATAR HARKOKIN WAJAN FALASDINU TA NEMI A MIKA SAMMACEN MINISTAN KUDIN ISRA’ILA BEZALEL SMOTRICH.
Share
Font ResizerAa
At'tajdid NewsAt'tajdid News
  • HomeHome
  • My Feed
  • My Interests
  • My Saves
  • History
  • Blog
Search
  • Quick Access
    • Home
    • Contact Us
    • About Us
  • Categories
    • News
    • International News
    • Video
    • Books & Journal
    • Feature/Articles
    • Lecture Audio
    • Tafsir
Have an existing account? Sign In
Follow US
At'tajdid News > Blog > International News > MA’AIKATAR HARKOKIN WAJAN FALASDINU TA NEMI A MIKA SAMMACEN MINISTAN KUDIN ISRA’ILA BEZALEL SMOTRICH.
International News

MA’AIKATAR HARKOKIN WAJAN FALASDINU TA NEMI A MIKA SAMMACEN MINISTAN KUDIN ISRA’ILA BEZALEL SMOTRICH.

Attajdid
Last updated: 2024/08/09 at 9:12 AM
Attajdid Published August 9, 2024
Share
SHARE

Tana kira ga kotun hukunta manyan laifuka ta kasa da kasa da ta fitar da takardar sammacin  Ministan Isra’ila mai tsattsauran ra’ayi Smotrich,furucin Smotrich ya fito da karara na daukar manufar kisan kare dangi a Gaza da kuma yin alfahari da haka. 

A yayin wani jawabi da ya yi a ranar Litinin a wurin taron Katif kan na kasa da aka gudanar a garin Yad Binyamin,Ministan Kudi na Isra’ila Bezalel Smotrich ya ce “zai iya zama adalci da kuma halin kirki” a kashe mazauna Gaza miliyan 2 da yunwa har sai an dawo da mutanen Isra’ila da aka yi garkuwa da su, amma “babu wanda zai bar mu a duniya.”

ministan mai tsattsauran ra’ayi ya ce kamata ya yi Isra’ila ta karbe ikon raba kayan agaji a cikin Gaza, ya kuma yi ikirarin cewa Hamas ce ke da ikon rarrabawa a cikin yankin. Yana  cewa “Ba zai yiwu ba a cikin duniya a yau a hanmu yaki kuma babu wani a duniya da zai hanamu mu jefa yunwa da kishirwa ga ‘yan kasa miliyan biyu, ko da yake hakan yana iya zama adalci da kuma ɗabi’a har sai sun dawo da mutanen da aka yi garkuwa da su,” in ji shi, ya kara da cewa, da Isra’ila ta mallaki iko rabon kayan agaji maimakon Hamas, da yanzu yakin ya kare kuma da wadanda aka yi garkuwa da su sun dawo.

Ya ci gaba da cewa “Ba za ku iya yakar Hamas ta hannu daya kuma ku ba su taimako ta hannu daya yana kuma cewa Kudinsa ne, man fetur dinsa ne, hakama ikon farar hula na zirin Gaza in ji shi da  Isra’ila ce ke da iko kan taimakon da ke shiga Gaza ba  kungiyoyin agaji ne ke da alhakin rarrabawaba”.

Mai rahoto;

Musa Badamasi Gama.

At-tajdid News.

You Might Also Like

Mass Turnout As Jigawa Flagg-Off 2025 Polio Immunization Campaign Targets 1.5 Million Children 

ZAMFARA STATE MUSLIMS LEAGUE FOR PEACE AND DEVELOPMENT OPEN LETTER TO TRUMP AND THE U.S.A CONGRESS:

Israel Strategies For Dividing Gaza Intro Two Zone

⭕️ Reuters, citing European and American sources

Israila ta Rushe Gidajen Falasɗinawa a Gaza, ta ƙaddamar da Sabon Hari a Khan Younis

Attajdid August 9, 2024 August 9, 2024
Share This Article
Facebook Twitter Email Print
Leave a comment

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Follow US

Find US on Social Medias
Facebook Like
Twitter Follow
Youtube Subscribe
Telegram Follow

Weekly Newsletter

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

Popular News
International News

An Haramta ƙungiyoyin Addini Fiye Da 40 a Kasar Rwanda.

Attajdid Attajdid August 23, 2024
Yahudawan sahyoniya Sun Kai Hari Asibitin UNRWA a Gaza Duk da Cigaba da Nuna Kyamar da Duniya Take Nunawa
Kungiyar Hezbollah ta kai Hari-hari Kan Sojojin Yahudawan sasahyoniyya da Ya Yi Sanadiyar Rasa Rayuka
NG-CARES Distributes Motorcycles to Facilitators in Jigawa
LABARAN GAZA :  KATAIB AL-QASSAM
- Advertisement -
Ad imageAd image
Global Coronavirus Cases

Confirmed

0

Death

0

More Information:Covid-19 Statistics

Categories

  • U.K News
  • Today News
  • Hot News
  • Video

About US

Attajdid News, a Nigerian media outlet, is dedicated to fostering dialogue among diverse communities, promoting integrity, transparency, and critical thinking.

Subscribe US

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

© Foxiz News Network. Ruby Design Company. All Rights Reserved.
Welcome Back!

Sign in to your account

Lost your password?