By using this site, you agree to the Privacy Policy and Terms of Use.
Accept
At'tajdid NewsAt'tajdid NewsAt'tajdid News
Notification Show More
Font ResizerAa
  • News
    • International News
  • Video
  • Lecture Audio
    • Tafsir
  • More
    • Books & Journal
      • Feature/Articles
    • Contact
    • Search Page
    • Blog
    • About Us
Reading: Matatar mai ta Ɗangote zata fara jigilar man fetur kyauta daga ranar Litinin mai zuwa
Share
Font ResizerAa
At'tajdid NewsAt'tajdid News
  • HomeHome
  • My Feed
  • My Interests
  • My Saves
  • History
  • Blog
Search
  • Quick Access
    • Home
    • Contact Us
    • About Us
  • Categories
    • News
    • International News
    • Video
    • Books & Journal
    • Feature/Articles
    • Lecture Audio
    • Tafsir
Have an existing account? Sign In
Follow US
At'tajdid News > Blog > News > Matatar mai ta Ɗangote zata fara jigilar man fetur kyauta daga ranar Litinin mai zuwa
News

Matatar mai ta Ɗangote zata fara jigilar man fetur kyauta daga ranar Litinin mai zuwa

Attajdid
Last updated: 2025/09/13 at 4:08 PM
Attajdid Published September 13, 2025
Share
SHARE

Matatar mai ta Ɗangote zata fara jigilar man fetur kyauta daga ranar Litinin mai zuwa,

 

Mai magana da yawun rukunin kamfanin Ɗangote, Anthony Chiejina, shine ya bayyana hakan a cikin wata sanarwa, inda yace shirin zai fara ne daga jihohin Kudu maso Yamma, Abuja, Kwara, Delta, Rivers da Edo.

 

Ya ƙara da cewa matatar man ta riga ta rage farashin man fetur zuwa Naira 841 a kowace lita a Lagos da sauran jihohin Kudu maso yamma, yayin da a Abuja, Edo, Kwara, Rivers da Delta za a sayar da shi kan Naira 851 a kowace lita.

 

A baya dai an shirya fara wannan shiri tun watan Agusta, amma aka samu tsaiko saboda matsalolin sufuri daga kasar China.

 

Rahotanni sun ce anyi tanadin motocin dakon mai sama da 1,000 da za su fara aikin rabon, kuma ana sa ran ƙarin jihohi za su shiga cikin shirin nan gaba kaɗan yayin da ƙarin manyan motocin ke iso wa Najeriya.

You Might Also Like

NASSI Hails Governor Namadi’s Progressive Policies for Small Businesses

Ramadan Feeding: Jigawa Plans to Put 8 Million Meals on the Tables of the Need

RT Hon Dangyatin Emerged Chaiman Progressive Speakers Conference

Jigawa Appoints Emir Of Dutse As 2026 Amirul Hajji

UNICEF Urges Media to Advocate for Increased Water, Sanitation, and Hygiene Budget.

Attajdid September 13, 2025 September 13, 2025
Share This Article
Facebook Twitter Email Print
Leave a comment

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Follow US

Find US on Social Medias
Facebook Like
Twitter Follow
Youtube Subscribe
Telegram Follow

Weekly Newsletter

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

Popular News
International News

Abin da ya Kamata ku Sani Kan ƙungiyar da Putin ke Karɓar Baƙuncinta: BRICS

Attajdid Attajdid October 25, 2024
EU prepares new sanctions for Russia after Putin’s absence at Istanbul
YAN BINDIGA SUN KASHE HADIMIN GWAMNA DA MATARSA, ‘YAN SANDA SUN MAGANTU
Koto Tayi Watsi Da Bukatar jam’iyyar APC na Hana Hukumar KANSIEC Zaɓen Kananan Hukomomi a Jahar Kano
EFCC Detains NAHCON Chair, Recovers Over N9 billion Hajji Subsidy
- Advertisement -
Ad imageAd image
Global Coronavirus Cases

Confirmed

0

Death

0

More Information:Covid-19 Statistics

Categories

  • U.K News
  • Today News
  • Hot News
  • Video

About US

Attajdid News, a Nigerian media outlet, is dedicated to fostering dialogue among diverse communities, promoting integrity, transparency, and critical thinking.

Subscribe US

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

© Foxiz News Network. Ruby Design Company. All Rights Reserved.
Welcome Back!

Sign in to your account

Lost your password?